Latest
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi magana kan zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Ya ce ya kamata a bar Kudu ta kammala shekara takwas.
Ofishin jakadancin Amurka a Isra'ila ya bayyana cewa ba zai dauki nauyin fitar da kowa daga kasar ba yayin da Iran ke cigaba da ludugen wuta a Gabas ta Tsakiya
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ki ba wa jami'an hukumar ICPC hadin kai yayin da ake tuhumarsa da wasu laifuffuka,
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi taro da masu ruwa da tsaki na jam'iyyar PDP. Gwamnan ya tabo batun ficewa daga jam'iyyar PDP don zaben 2027.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya yi magana kan komawarsa jam'iyyar APC da ke mulki a Najeriya. Gwamnan ya bayyana cewa bai shiga don ya kori wani ba.
Malamin Musulunci, Sheikh Abdulmuddalib Gusau zai nemi takarar gwamna a jihar Zamafara a 2027. Ya yi kira da sauran malamai su shiga siyasa, kuma a yi katin zabe.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa yakik da kasarsa tare da hadin gwiwar Amurka ta fara da Iran ba zai dauki dogon lokaci ba.
Matatar man Dangote ta kara farashin man fetur. Karin ya shafi farashin da matatar take sayarwa ga 'yan kasuwa. Hakan na zuwa ne yayin da ake yakin Amurka da Iran.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai wani harin ta'addanci kan dakarun sojojin Najeriya. 'Yan ta'addan na Boko Haram sun kashe kwamandan sojoji yayin artabu.
Masu zafi
Samu kari