Latest
A labarin nan, za a ji dalilin da tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya bayar game da neman Goodluck Jonathan ya dawo siyasar Najeriya a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Zekeri Umoru, daya daga cikin wadanda ake zargi da shirin kifar da gwamnatin Bola Tinubu ya bayyana yadda aka shirya shiga Aso Villa.
Gwamnan jihar Ribas, Simina'ayi Fubara ya sanar da janyewa daga zaben fitar da dan takarar gwamnan jihar na APC a babban zaben 2027, ya fadi dalilansa.
Wani hadimin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi magana kan batun yin takararsa a 2027. Ya bayyana cewa tsohon shugaban kasar bai da shirin takara.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya ba masu kada kuri'a tabbaci kan gudanar da zabubbuka a Najeriya.
Ministan ayyuka, David Umahi ya bayyana cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta gaji manyan ayyuka kuma tana kirkiro wasu sababbi a sassa daban-daban na kasar nan.
Ana zargin mayaƙan Lakurawa sun kashe sojoji bakwai da wani farar hula a harin kwanton bauna da suka kai wa dakarun Operation Fasan Yamma a jihar Sokoto.
An yada wani bidiyo mai nuna cewa Farfesa Isa Ali Pantami yana sharbar kuka kan rasa tikitin jam'iyyar APC don takarar gwamnan jihar Gombe a zaben 2027.
Yayin da matatar Dangote ke shirye shiryen fara sayar da hannayen jari, shugaban kamfanin First HoldCo, Femi Otedola ya kai ziyara matatar da ke jihar Legas.
Masu zafi
Samu kari