Latest
A labarin nan, za a ji cewa Sanatoci a Amurka sun ki amincewa da a sanya wa Shugaban kasa, Donald Trump takunkumi kan shiga yakin Isra'ila da Iran ba izini.
Wasu malamai sun yi gargadi kan zanga-zangar 'yan Shi'a da sauransu a Najeriya. Sun bayyana cewa akwai bukatar a kai zuciya nesa kan yakin Iran Amurka da Isra'ila
A labarin nan, za a ji cewa kungiyoyi da manyan kasashen a Afrika sun bayyana damuwa a kan yakin Iran, Amurka da Isra'ila da yadda lamarin zai shafi nahiyarsu.
Naim Qassem ya ce Hezbollah ba za ta miƙa wuya ba yayin da Isra'ila ta kashe mutane 72 a Lebanon. Hezbollah ta farmaki sansanonin Haifa da Tel Aviv yau.
An yi rashi na daya daga cikin tsofaffin kwamishinoni a jihar Kano. Farfesa Kabiru Dandago da ya yi aiki tare da Abdullahi Umar Ganduje, ya koma ga mahaliccinsa.
Amurka ta nutsar da jirgin yaƙin Iran yayin da Trump ya soki Biritaniya kan kin ba shi goyon baya ya kai hari Iran daga sansanoninta. Bayani kan yakin a rana ta 5.
Kasar Kanada ta bayyana cewa tana ganin hare-haren Amurka da Isra'ila kan Iran sun karya dokar kasa da kasa, ta nemi a nemi masalaha a Gabas ta Tsakiya.
Babban basarake mai rike da sarautar Oluwo na Iwo, Abdulrosheed Akanbi, ya yi magana kan yakin Amurka da Iran. Ya bayyana abin da ya kamata Trump ya yi wa Iran.
Wani jirgin ruwan yakin Amurka wanda ke tafiya a karkashin ruwa ya nutsar da wani jirgin ruwan yakin Iran. An samu asarar rayuka ma'aikata da dama.
Masu zafi
Samu kari