Latest
Yayin da ake zargin Rabiu Kwankwaso da yi wa Bola Tinubu aiki, dan majalisa, Aliyu Sani Madakin Gini ya ce son kai da burin mukami ne suka hana jagora shiga APC
Jam'iyyar APC ta gudanar da zaben fitar da gwani domin zabar dan takarar gwamna a jihar Oyo. Sanata Sharafadeen Alli ya laasa tsohon Minista, Bayo Adelabu.
Jam’iyyar APC ta amince da amfani da tsarin zaben fitar da gwani kai tsaye domin zaben dan takarar shugaban kasa, inda dukkan ‘ya’yan jam’iyya za su kada kuri’a.
A labarin nan, za a ji cewa Timi Frank, tsohon jagora a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai bukatar a yi wa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i adalci.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi hasashe kan abin da zai faru a APC mai mulki bayan hukuncin da wata babbar kotun tarayya ta yanke kan INEC.
A labarin nan za a ji cewa ta 'bare da dan majalisar Kaduna, Donatus Mathew bayan ya sauya sheka daga LP da aka zabe shi zuwa APC yana kuma neman takara.
Jam’iyyar Republican a Majalisar Wakilai ta Amurka ta dakatar da kada kuri’ar takaita ikon yaƙin Donald Trump kan Iran saboda fargabar rashin rinjaye.
An yada wani rahoto mai cewa gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya karbe iko da kudaden kananan hukumomi. Kungiyar ALGON ta fito ta yi jawabi kan zargin.
A labarin nan, za a ji cewa Honorabul Alhasan Ado Doguwa ya fusata, kuma ya kare kansa daga zargin cewa yana ta'ammalii da miyagun kwayoyi a kasar nan
Masu zafi
Samu kari