Latest
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Amurka ce ta lalata babbar gada mafi girma a Iran, yana gargadin cewa akwai karin hare-hare idan ba a kai ga yarjejeniya ba.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji tsohon Mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya dura a kan Bola Tinubu bayan ziyarar da ya kai ga mutanen da aka hallaka a Jos.
Malamin Musulunci da zai yi takarar gwamna, Sheikh Bashir Sani Ahmad Sokoto ya yi zargin cewa an je za a kashe shi. An kama wanda ake zargi ya je gidan shi.
Ministan tsaron Amurka Pete Hegseth ya bukaci babban hafsan rundunar sojin kasa, Janar Randy George, ya yi murabus yayin rikicin da ake yi da Iran.
Rundunar sojojin Iran ta kaddamar da hare-hare kan sansanin sojojin sama na Amurka. Sansanin sojojin yana dauke da jiragen yakin Amurka da ake amfani da su.
An shiga wani irin yanayi a Jos bayan wani mummunan al’amari ya faru inda aka kashe wani dan NYSC mai shekaru 31 watanni kadan bayan aurensa da aka yi.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa Antoni Janar ta kasar, Pam Bondi za ta sauka daga mukaminta ta koma bangaren kamfanoni masu zaman kansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kai ziyarar jaje kan harin da 'yan bindiga suka kai a jihar Plateau. Shugaba Tinubu ya ba jami'an tsaro umarni kan harin.
Masu zafi
Samu kari