Latest
Jam’iyyar LP mai adawa karkashin jagorancin Julius Abure ta sanar da cewa za ta shiga zaben 2027 tare da bayar da fom kyauta ga masu takara a dukkan matakai.
Sanatan Sokoto ta Gabas, Ibrahim Lamido, ya bayyana dalilin da ya sanya ya hakura da sake neman komawa majalisa yayin da ya gaza samun tikitin takarar gwamna.
Rahotanni daga yankin gundumar Guga da ke cikin karamar hukumar Bakori sun nuna cewa waus mahara sun kashe akalla mutane 10 a kauyuka 2 ranar Lahadi.
A labarin nan, za a ji yadda wasu 'yan daba sun kai wa shugabar karamar hukumar Tudun Wada a jihar Kano hari a taron jam'iyyar APC mai mulki a Rano.
Jami’an hukumar Hisbah a jihar Kebbi sun kama wani mutumi da aka samu ya ɓoye cikin jakar 'Ghana Must-Go' a gidan wata matar aure a Birnin Kebbi.
Matatar hamshakin attajirin nan, Alhaji Aliko Dangote ta yi rangwame a farashin kowace litar man jiragen sama zuwa N1,650 domin saukaka harkokin sufuri.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya sake gurfana a kotun Tel Aviv karo na 88 domin kare kansa daga tuhume-tuhumen rashawa da cin amanar ƙasa.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce takarar da zai yi a jam'iyyar NDC za ta bude wa Kano kofar samar da shugaban kasa nan gaba.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta rufe sayar da fam na takarar shugaban 'kasa gabanin babban zaben 2027 da ke kara karatowa.
Masu zafi
Samu kari