Latest
Peter Obi ya ce "matsayin lamba ɗaya" zai nema a zaɓen 2027, inda ya yi watsi da zama mataimakin Atiku ko Kwankwaso a jam'iyyar ADC yayin yakin neman zaɓen AMAC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya karbi Baƙuncin Mai magana da yawun Gwamna Abba Kabir Yusuf a gidansa da ke Abuja.
Kungiyar 'yan kasuwan man fetur ta IPMAN ta ce saka tallafi a danyen mai za a bi a kaucewa tsadar man fetur yayin da farashin danyen mai ke tashi a duniya.
Sanata Hanga ya umarci tsofaffin shugabannin NNPP su dawo da motocin da ya ba su bayan sauya sheka zuwa APC a Kano; AA Zaura ya yi alkawarin ba su wasu sababbi.
A labarin nan, za a ji cewa wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar sayar da kayan masarufi ta Singer da ke Kano, lamarin da ya jawo asara mai yawa.
Jam'iyyar NNPP a jihar Kano ta karyata cewa tana cikin rudani game da masu mata takara a zaben cike gurbi a majalisar dokokin jihar Kano da za a yi.
Sheikh Khalifa Usman Kusfa (Rigi-rigi) ya rasu a Kaduna; za a yi jana'izarsa a Zaria a yau 2 ga Fabrairu, 2026. Duniya ta yi rashin babban malami mai son Annabi.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Usman Kusfa Zariya ya rasu bayan fama da doguwar jinya a Kaduna. Malamin ya shahara da wa'azi a kafafen sadarwa.
Rundunar sojin Najeriya ta yi kazamin artabu da 'yan bindiga sama da 100 a dajin Zamfara. An hallaka 'yan bindiga da dama ciki harda Gwaska Dan Karami.
Masu zafi
Samu kari