Latest
A labarin nan, za a ji cewa Injiniya Buba Galadima ya yi magana a game da kalubalen da tikitin takarar shugaban kasa na Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Bala AbdulKadir Mohammed ya yi sauye-sauye a gwamnatinsa yayin da daya daga cikin kwamishinoninsa ya bar aiki.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta yi fatali da karar da Ritimi Amaechi ya kalubalanci nasarar Atiku Abubakar a zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC.
Jakadan Najeriya a Majalisar Dinkin Duniya, Ambasada Jimoh Ibrahim, ya ce jita-jitar cewa Bola Tinubu zai fuskanci kama a Amurka karya ce, babu hujjar doka.
Wata kungiya mai suna Arewa Women Forum for Justice and Good Governance ta mika koke ga Majalisar Dinkin Duniya kan mutuwar ma'aikaciyar jinya, Mary Habila.
Gwamnatin Yobe ta amince da kashe Naira miliyan 460.83 domin tallafa wa mata masu ƙananan sana'o'i, musamman masu soya ƙosai, da kayayyakin aikin sana'a.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya amince da fara biyan matasa masu yi wa kasa hidima watau (NYSC), alawus na N10,000 duk wata don rage masu radadi.
Manyan 'yan siyasa kamar Kabiru Marafa, Aisha Dahiru Binani da Babachir David Lawal duk sun bar ADC bayan an fara tafiya da su. Daga baya suka zabi su canza gida.
A labarin nan, za a ji cewa kamfanin mai na kasa NNPCL na fuskantar manya-manyan zarge-zarge da suka danganci kudi wanda yawansu ya tasamma biliiyoyin Naira.
Masu zafi
Samu kari