Latest
Wani malamin duba, Satguru Maharaj Ji ya gargadi tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan tsayawa takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar dakile wani hari na 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda da dama.
Shugaban Senegal, Bassirou Diomaye Faye, ya sallami Firaminista Ousmane Sonko tare da rusa gwamnati bayan watanni ana rikicin siyasa da matsin tattalin arziki.
A labarin nan za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta karyata ikirarin da gwamnatin Kano ta yi na cewa Rabiu Musa Kwankwaso dan amshin shatar APC ne.
Babbar kotun tarayya ta Najeriya ta tabbatar da rasuwar daya daga cikin alkalanta, Mai Shari'a Mohammed Yunusa bayan ya yi wata faduwa a cikin gidansa.
Kakakin majalisar dokokin Kwara, Salihu Yakubu Danladi, ya lashe tikitin gwamna na APC bayan rikicin cikin gida kan wanda zai gaji gwamna AbdulRahman AbdulRazaq.
Tsohon Ministan harkokin waje, Ambassada Yusuf Tuggar, ya sha kasa bayan da jam'iyyar APC ta sanar da sakamakon zaben fitar da gwani na gwamnan jihar Bauchi.
Sarkin Kano na 15, Aminu Bayero, ya sanar da jami’an tsaro shirinsa na gudanar da Hawan Sallah na 2026 daga fadar Nasarawa a Kano yayin da ake takaddamar masarauta.
A labarin nan za a i cewa Sheukh Ahmad Mahmud Gumi da ya shahara wajen neman a yi sulhu da yan bindiga a Najeriya ya bayyana cewa ana yi masa kazafi.
Masu zafi
Samu kari