Latest
Jami'an tsaron sirri na Amurka sun yi musayar wuta da wani mutum da ya yi harbi a kusa da fadar White House. Lamarin ya jawo an tsaurara matakan tsaro.
Babban limamin Ogbomoso, Yunus Teliat Olushina Ayilara II ya bukaci gwamnati ta kashe masu garkuwa yana cewa Alkur’ani bai amince da afuwa gare su ba.
Rahotannin sun tabbatar da cewa akwai akalla mambobi da dama daga Majalisar Dattawa ta 10 a Najeriya ba sa neman sake tsayawa takara gabanin zaben 2027.
Kungiyar Pantamiyya Movement Brotherhood mai goyon bayan Farfesa Isa Pantami ta bayyana goyon bayanta ga Jamilu Isyaku Gwamna bayan zaben fidda gwani na APC a Gombe.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya yi ikirarin cewa zaben fitar da gwanin APC na nuna har yanzu talakawan Najeriya na tare da shugaban kasa, Bola Tinubu.
An fara tattara sakamakon zaben fitar da gwanin APC na takarar shugaban kasa wanda aka kece raini tsakanin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Stanley Osifor.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya musanta zargin cewa yana guje wa Atiku Abubakar kafin zaben 2027, yana cewa shi babban jagora ne kuma dan uwansa na siyasa.
ADC ta sahalewa Atiku Abubakar, Rotimi Amaechi da Mohammed Hayatu Deen su kara a zaben fitar da dan takarar shugaban kasa da za a yi ranar Litinin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf da taimakon manyan jam'iyya sun sasanta jiga-jigan APC gabanin babban zabe mai zuwa a 2027.
Masu zafi
Samu kari