Latest
Majalisar Kwararru ta Iran ta tabbatar da cewa ta kada kuri'a kan wanda zai gaji kujerar jagoran addinin kasar bayan rasuwar Ayatollah Ali Khamenei a harin Amurka.
Kasar Saudiiyya ta gargadi Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kada ta kai hari kan kasarta, tare da yi mata kashedin yiwuwar mayar da martani idan harin ya ci gaba.
Jakadan Iran a Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana goyon bayan Iran ga Najeriya a yaki da ta’addanci, yana watsi da zargin Isra’ila kan hadin kai.
Trump ya yi kakkausar suka ga Burtaniya kan tura jiragen ruwan yaƙi zuwa Gulf. Starmer ya kare matakinsa na hana Amurka amfani da sansanonin soji a yaki da Iran.
Sojojin Iran sun yi gargadi kan yaki mai tsanani da Amurka da Isra'ila, tare da haifar da tashin hankali a yankin, bayan harin da ya kashe Ayatollah Khamenei.
Shugaba Tinubu ya amince da ƙarin albashin sojoji. Rundunar soji za ta ɗauki sababbin dakaru 28,000 tare da tura jiragen yaƙi zuwa jihar Benuwai.
Hadakar kungiyoyin Musulmi a Taraba sun bayyana goyon bayansu ga gwamna Agbu Kefas domin sake tsayawa takara, suna yaba da matakin sa na inganta ilimi da tsaro.
Shugaban Majalisar Wakilan Najeriya, Tajudeen Abbas, ya bayyana jimaminsa kan rasuwar Mataimakin Shugaban Ma’aikatansa, Dunkwu Nnamdi, mai shekara 54.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Femi Fani-Kayode, ya bayyana dalilin hana Nasir El-Rufai mukamin minista, yana zargin aikata rusau da take hakkin jama’a.
Masu zafi
Samu kari