Latest
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta shiga matsala bayan an samu sabanin shugabanci lamarin da ke neman kassara ta a jihar Enugu.
Dan tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha ya rasa tikitin takarar gwamnan PDP a Kano bayan kammala zaben fitar da gwani, Muhammad Dalhatu ya ci nasara.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya fadi darusa 10 da ya kamata kowane Musulmi ya kowa a yau ranar Arafa, 9 ga watan Zul Hijja, sun hada da neman gafara da tuba.
Saudiyya ta sanar da cewa za a fassara hudubar ranar Arfa ta aikin Hajjin 2026 zuwa harsuna 35 ciki har da Hausa, Yarbanci domin Musulmai su amfana.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya sanar da cewa tun a lokacin sulhu aka yi da wajewa cewa gwamna Siminalayi Fubara ba zai nemi takara ba a zaben 2027.
A labarin nan za a ji cewa fitaccen malami, Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bayyana bukatar gwamnati na ta sake tsarin yaki da ta'addanci a Najeriya.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya harba makamai cikn teku. Gwamnatin Koriya ta Kudu ta tabbatar da harba makaman amma bata yi karin bayani ba.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Kano ya koro bayani game da yadda gwamna Abba ya rabu da su, da kuma tsarin da za a bi wajen fitar da dan takara a 2027.
Sojojin kasar Amurka sun kaddamar da hare-hare a Iran a ranar Talata yayin da Musulmai ke shirin ranar Arafa a duniya. Iran bata yi martani ba kan harin.
Masu zafi
Samu kari