Latest
Wasu tsofaffin Ministocin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu sun rasa tikitin takara a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya bayan sun yi murabus daga gwamnati.
Ministan Lafiya, Muhammad Ali Pate ya bayyana cewa nasarorin da Shugaba Tinubu ya samu kadai sun isa su ba shi damar zarcewa zuwa wa'adi na biyu a zaben 2027.
Gwamnatin Katsina ta ce an dade da dakatar da Nura Garwa daga mukaminsa na hadimin Gwamna Dikko Radda, ana zarginsa da alaka da wata kungiyar masu garkuwa.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa a karon farko bayan shekaru masu tarin yawa, kasar Saudiyya za ta samu rana ta tsaya a dai-dai tsakiyar Ka'aba a ranar Arfa.
A labarin nan, za a ji cewa Kwankwaso ya tsayar da Kassim Batayya a matsayin mutumin da zai yi wa NDC takara a kujerar Sanatan Kano ta Kudu a zaben 2027.
Wani Fasto ya bayyana cewa ba za su yarda kan yadda aka ba Musulmi takara a jihar Filato. Ya ce Sheikh Jingir ne ya jawo aka ba Musulmi takara a APC.
A labarin nan, za a ji cewa ADC za ta gudanar da zaben fitar da gwani don shirin zaben shugaban kasa a 2027 mai zuwa tsakanon Atiku da wasu manyan jam'iyya.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya raba tallafin kayan abinci a karkashin shirin Renowned Hope na gwamnatin Bola Tinubu a birnin Maiduguri.
Masu zafi
Samu kari