Latest
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su rungumi zaman lafiya da hadin kai yayin bikin babbar sallah na shekarar 2026.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi ta'aziyyar rasuwar babban malamik fannin sadarwa a jami'ar Bayero, Dr. Musa Adamu Labaran, wanda ya rasu jiya Litinin.
Wani tsohon dan majalisar Amurka mai suna Mike Arnold ya bayyana adawarsa ga duk wata tikitin takara da Rabiu Kwankwaso zai shiga tare da Peter Obi.
Alamu sun nuna tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar na iya zama dan takarar ADC yayin da sakamakon zaben fitar da gwani ya fara fitowa.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya lashe zaben fidda gwani na shugaban kasa na ADC a Gombe da kuri’u 139,334 bayan kayar da abokan hamayyarsa.
Jam'iyyar PDP ta tsagin Nyesom Wike ta bayyana tsohon ministan kimiyya da fasaha, Uche Nnaji a matsayin dan takarar gwamnan jihar Enugu a zaben 2026.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya dauki matakin farantawa ma'aikata ta hanyar ba su barka da Sallah gabanin bukukuwan.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta sanar da cewa dan kasuwa kuma dan siyasa Dr Bala Bello Tinka ne zai mata takarar gwamna a jihar Gombe a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Masu zafi
Samu kari