Latest
A shekarar 2012, tsohon mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Andrew Owoye Azazi ya alakanta Boko Haram da PDP, Lamarin da ya sa Pantami mata addu'a mai zafi.
Kungiyar Amnesty International ta yi korafi kan yadda 'yan bindiga ke yawan korar mutane daga gidajen su a ƙauyukan Sabon Birni da Isa a jihar Sokoto.
Daya daga cikin masu neman takarar gwamna a Gombe a karkashin jam'iyyar PDP, Abdulkadir Hamma Saleh ya yi Allah wadai da tsayar da Pantami da aka yi.
Rundunar ‘yan sandan Legas ta tura jami’ai 10,000 domin tabbatar da tsaro yayin bukukuwan Sallah, yayin da NSCDC da FRSC suka bazama da dubban jami’ai a Najeriya.
EFCC ta kai tsohon ministan wutar lantarki, Saleh Mamman, gidan yari na Kuje bayan kotu ta yanke masa hukuncin shekaru 75 kan laifuffukan rashawa.
Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Jam’iyyar PDP ta bayyana Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar ta na shugaban ƙasa ta hanyar yarjejeniya. Onraor zai kara da Tinubu da sauran 'yan takara a 2027.
Tsohon gwamnan Rivers, Rotimi Amaechi ya yi watsi da sakamakon zaben fitar da gwani na jam’iyyar ADC, yana zargin an tafka magudi a wurare da yawa.
Fitaccen faston CAC a Najeriya ya jawo cece-kuce bayan ya bayyana cewa bikin Ileya mallakin Kiristoci ne, yana mai bukatar mabiyansa su ci naman Salla.
Masu zafi
Samu kari