Latest
A labarin nan za a ji cewa dakarun sojin Najeriya sun samu bayanan sirri game da wani 'dan sa kai da ke aiki a makarantar mata da zargin yi wa ISWAP aiki.
‘Yar Bola Tinubu kuma Shugabar Iyaloja-General ta Najeriya, Mrs Folashade Tinubu-Ojo, ta yi barazanar zanga-zanga kan sakamakon zaben fidda gwani na APC a Lagos.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin shugaban kasa wanda ya zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC ya yi magana game da shirinsa kan Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya cimma matsaya a kan wanda zai zama dan takarar gwamnan Kano a NDC yayin zaben 2027 mai zuwa.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth gwamnatin ya ce Donald Trump ya umarci ma’aikatarsa ta kare Kiristocin Najeriya daga hare-haren mayakan ISIS.
Wata farar saniya .mai suna “Donald Trump” a Bangladesh ta tsira daga yanka bayan gwamnati ta dakatar da hadayar saboda yawaitar sha’awar jama’a a intanet
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ovie Omo-Agege ya yi murabus daga APC bayan shan kaye a zaben fitar da gwani na kujerar sanatan Delta ta Tsakiya.
An cafke fitaccen limamin Sunni a Burkina Faso bayan ya soki wata sabuwar dokar addini da gwamnatin mulkin soja ƙarƙashin Ibrahim Traoré ta kafa.
Ministan Yaɗa Labarai, Mohammed Idris ya buƙaci ‘yan Najeriya su yi addu’ar zaman lafiya da cigaban ƙasa yayin da ake bikin Babbar Sallah ta 2026.
Masu zafi
Samu kari