Latest
Hadimin shugaban kasa, Dada Olesegun ya bukaci yan Najeriya su rika bincike da tantance labari, yana mai cewa musanta zargin Tinubu ya sauya addini.
Muhammadu Sanusi II da Aminu Ado Bayero sun soke hawan Sallah da suka shirya yi a lokacin bukukuwan babbar Sallah saboda yanayin tsaro da shawarar yan sanda.
Shugabannin APC a mazabar Odu da ke karamar hukumar Dekina a jihar Kogi sun dakatar da Sanatan Kogi ta Gabas, Jibrin Isa bisa zargin cin amanar jam'iyya.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi martani ga kalaman gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf kan zama yaronsa a siyasa.
Gwamna Mai Mala Buni na jihar Yobe ya bukaci al'ummar musulmi da su yi koyi da sadaukarwa da sauran halayen Annabawan Allah a rayuwarsu ta yau da kullum.
Gwamnatin jihar Ekiti ƙarƙashin jagorancin Biodun Oyebanji, ta yi jimamin rasuwar Alawe na Ilawe Ekiti, Oba Adebanji Alabi, ta yabawa gudunmawarsa ga al’umma.
Jam'iyyar APC ta tsaida wasu daga cikin gwamnoninta a matsayin yan takarar sanata a zaben 2027, dukansu za su gama wa'adi na biyu a watan Mayu, 2027.
A labarin nan, za a ji Ayodele Babatola ya shiga hannun jami'an tsaro har ta kai ga aika shi kurkuku bayan wata mata ta yi ikirarin ya yi mata fyade a Ado Ekiti.
Jam'iyyar adawa ta ADC ta mika wa tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar tutar zama cikakken dan takara a zaben shugaban kasar da za a yi a 2027.
Masu zafi
Samu kari