Latest
A watan Yuni na shekarar 1967 dakarun kasar Isra'ila suka kai hari kan wani jirgin ruwan Amurka ta kashe sojoji da fararen hula 37 da jikkata mutum 171.
Gwamna Abba Yusuf ya tsige shugaban ma’aikatan Kano, Abdullahi Musa. Ya naɗa Bilkisu Maimota a matsayin mai riƙon ƙwarya bayan komawarsa APC yau.
Ministan Tsaro, Christopher Musa, ya kira shugabannin rundunonin tsaro zuwa ganawar gaggawa a Abuja kan hare-hare kan sansanonin sojoji a Arewa maso Gabas.
'Yan sandan kasar Birtaniya sun haramta zanga-zangar Al-Quds da ke goyon bayan Iran, suna bayyanawa game da barazanar rikici da ke tasowa a London.
Wasu rahotanni daga Iran da Isra'ila sun nuna cewa sabon jagoran addini na Iran, Mojtaba Khamenei ya samu rauni a kafa a harin da Amurka da Isra'ila suka fara kaiwa
Sojojin Isra'ila sun kashe limamin cocin Katolika, Pierre al-Rahi, a Lebanon. Fafaroma ya nuna alhini yayin da asarar rayukan fararen hula ke ƙaruwa.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta dauki mataki yayin da farashin fetur ke tashin gwauron zabo a duniya, a yanzu Shugaba Bola Tinubu zai wadata kasa da CNG.
Kungiyar Amnesty International ta yi zargin cewa an DSS ta kama wani matashi a Kaduna ranar Juma'a kan zargin magana a kan yakin da Iran ke yi da Amurka da Isra'ila.
Gwamnatin Najeriya na kokarin dawo da 'yan kasar daga Iran da Qatar yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ci gaba da tsananta, tare da tsaro ga dukkan 'yan kasar.
Masu zafi
Samu kari