Latest
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana cewa ba domin cire tallafin man fetur da ya yi a 2023 ba da Najeriya ta durkushe. Ya ce kasar ta farfado.
Fadar White House na neman a sanya hoton Donald Trump saboda murnar cikar kasar shekara 250. Za a yi muhawara a majalisar dokokin Amurka kan batun.
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa galibin yan Najeriya sun dawo da rakiyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu saboda matsin rayuwa, wahala da katsslar tsaro.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta NDC da magoya baya a jihar Zamfara sun cimma matsayar tsaida Sanata Kabiru Marafa takarar gwamna a babban zaben 2027.
An samu rashin wani babban malamin addinin Musulunci a jihar Kwara. Marigayin malamin ya rasu ne a ranar Juma'a, 29 ga watan Mayun shekarar 2026.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya roki tsohon ubangidansa, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ya jingine duk wani sabani, ya tabo a hada kai wajen gina al'umma.
Hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON), ta shirya fara jigilar mahajjata zuwa gida Najeriya. NAHCON ta bayyana cewa za a fara jigilar a cikin watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci a daina batun waye ubangidan wani a siyasar jihar Kano, ya ce da na iya fin ubanss daukaka.
Ahmed Galadima Aminu ne kadai ya samu tikitin takarar gwamna ƙarƙashin jam'iyyar APC bayan mukarraban Bola Tinubu bakwai sun yi murabus domin yin takara.
Masu zafi
Samu kari