Latest
A labarin nan, za a ji cewa Sanatan Kano ta Tsakiya, Rufa'i Hanga ya yi bayanin zaman da aka yi aka cimma matsayar mika takarar kujerarsa ga Gawuna.
Jam’iyyar PDP mai bangaren Kabiru Turaki ta ayyana tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan a matsayin dan takarar shugaban kasa na zaben 2027 duk da rashinsa.
Rundunar ƴan sanda a Ogun sun kama Sarkin Fulani na Ijebu Ode tare da wasu ƴaƴansa bayan jami'an sun gano jakar karɓar kuɗin fansa a cikin madafinsa.
Jam'iyyar NRM ta ayyana jaruma Esther Okereke a matsayin wacce za ta gwabza a zaben shugaban kasa na shekarar 2027 bayak cimma matsaya a tsarin masalaha.
Kotun daukaka kara da ke zama a Rivers ta rusa shugabannin APC da ke yi wa Nyesom Wike biyayya. Tony Okocha ne shugaban 'yan APC da aka rusa a Rivers.
Babban Alkalin Kotun Tarayya ya mayar da karar da Nafiu Bala ya shigar kan shugabancin ADC zuwa wani sabon alkali domin ci gaba da sauraron shari'ar.
Fadar White House ta fitar da rahoto game da lafiyar shugaba Dona;d Trump bayan duba shi a asibiti. An bukaci Trump ya rage kiba kuma ya riga motsa jiki.
Rahotanni daga wani kauye a karamar hukumar Dutsinma sun nuna cewa akalla mutane 16 ne suka mutu a wani harin yan bindiga bayan sallar Juma'a a Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa matashin 'dan kasuwar, Aliyu Mohammad wanda aka fi sani da Sarkin Mota ya yi nasarar samun takara a jam'iyyar NDC gabanin 2027.
Masu zafi
Samu kari