Latest
‘Yan bindiga sun sace Manjo Janar Rabe Abubakar mai ritaya da matarsa a Katsina, yayin da jihar ke ci gaba da fama da hare-hare 'yan ta'adda da matsalar tsaro.
Matatar Dangite da ke jihar Legas a Najeriya ta rage farashin kowace litar man fetur a Najeriya saboda saukin da aka samu a farashin danyen mai a kasuwannin duniya.
Dan tsohon gwamnan Kaduna, Bello El-Rufai ya lashe tikitin kujerar majalisar wakilai ta ADC mai wakiltar Kaduna North ba tare da hamayya ba bayan samun ƙuri'u 7,727.
Gwamnatin Anambra ta sanar da sabbin kuɗaɗen lasisin kamfen gabanin zaɓen 2027, inda ɗan takarar shugaban ƙasa zai biya Naira miliyan 50 kafin fara kamfen.
Jam'iyyar APM ta tabbatar da gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde a matsayin 'dan takarar shugaban a zabe mai zuwa, ta mika masa tutar jam'iyya a hukumance
A labarin nan, za a ji cewa ana zargin wasu ma'aurata da suka shiga auren gata da gwamnati ta shirya a jihar Katsina sun yi yaudara iri-iri a tsarin.
Yan ta'adda sun kashe Kansila mai wakiltar Jangebe, Muslim Habibu, da Daraktan Tsare-tsare na Talata Mafara, Jamilu Sani, bayan kwanaki goma da sace su.
Jam'iyyar ADP mai adawa a Najeriya ta ayyaka Aliyu Bin Abba, tsohon hadimin Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe.
A labarin nan za a ji cewa 'dan takarar gwamnan Kano a NDC, Aminu AbdulSalam Gwarzo ya zargi gwamnatin Abba Kabir Yusuf da wasarere da rayukan jama'a.
Masu zafi
Samu kari