Latest
A labarin nan, za a ji cewa rundunar yan sandan Najeriya ta samu nasarar kama wasu matasa da ake zargi suna da hannu a kai wa masu zaben PDP hari a Bauchi.
Gwamnan jihar Ebonyi, Francis Nwifuru ya roki talakawan jihar da su sake zaben jam'iyyar APC a 2027 tare da yafe masu kura kuran da suka tafka a baya.
Wasu rahotanni sun ce shhugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya rubuta takardar murabus saboda wasu matsaloli da IRGC, jami'in kasar ya karyata labarin.
A labarin nan za a ji cewa hukumomin kasar Amurka sun tabbatar da harin Iran da ya yi sanadin jikkata wasu jami'anta biyar da ke sansaninsu a Kuwait.
A labarin nan za a ji cewa hukumar tsaron fararen kaya ta DSS ta samu nasarar gano wasu miyagun mutane da ke safarar makamai, har da 'yan kasar waje.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo, ya zargi Gwamna Abba Kabir Yusuf da gazawa wajen kare rayuka da dukiyoyin mutanen jihar.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya tura sakon ta'aziyyabayan ya samu sakon rasuwar tsohon kwamishinan albarkatun ruwa da raya karkara, Dr. Mahmoud Baffa.
Wani tsohon ɗan takarar sanata a jam'iyyar LP a Gombe ta Arewa, Ibrahim Adamu Usmanya fice daga cikinta inda ya nuna goyon baya ga takarar Farfesa Isa Ali Pantami.
Tsagin jam'iyyar ADC karkashin jagorancin Nafiu Bala Gombe, ya bayyana dan takarar shugaban kasa a zaben 2027. An zabe shi ne ta hanyar bin tsarin maslaha.
Masu zafi
Samu kari