Latest
Farashin man fetur ya yi tashin gwauron zabi a wasu sassa na birnin Legas. Tashin farashin man fetur din dai na da nasaba da yakin da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin kasar Amurka ta amince da sayarwa Isra'ila makaman da za ta ci gaba da amfani da su wajen yakin da take yi. Gwamnatin ta tsallake majalisa.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya ce kasarsa ba za ta taba mila wuya ga Amurka ko Isra'ila ba, ya ce sai dai makiya su mutu da wannan buri.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya ba kasashen Larabawa hakuri game da hare-haren da suka kai musu a yaki da Amurka da Isra'ila da aka shiga rana ta takwas.
Shugaba Bola Tinubu ya tura jakadu zuwa kasashen Iran da Isra'ila da suke gwabza yaki da juna. Salau Mohammed zai je Iran yayin da Nkechi Ufochukwu ta tafi Isra'ila.
Wata mata a Najeriya ta haifi jarirai hudu lokaci guda, lamarin ya jawo damuwa, saboda kudin jinya na Naira miliyan uku hakan ya jawo aka rike ta a asibiti.
Akwai alamun da ke nuna cewa wasu daga cikin ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za su yi murabus daga mukamansu. Ministocin za su sauka kan wasu dalilai.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa babu wani abu da ya shafi kafa sansanin sojin Amurka a Najeriya a yarjejeniyar da ta kulla da sojojin Amurka.
Ministan tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya yi magana kan batun taimakon da Rasha ke ba Iran a yakin da ake yi. Ya bayyana cewa Amurka na sane da komai.
Masu zafi
Samu kari