Latest
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya yi ikirarin cewa an tafka magudi a zabukan fitar da gwanin ADC da aka yi, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya caccaki manyan yan adawar Najeriya da suka hada da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, ya kira su da makaryata.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya tuna baya kan abubuwan da suka faru da shi kafin ya dare kujerar mulki. Ya bayyana cewa an ba shi kyautar kudi.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa tana da sharadin da take son a cika kafin ta kulla yarjejeniya da Amurka kan yakim Gabas ta Taakiya.
Farfesa Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo ya bukaci Abba Kabir Yusuf ya mayar da hankali kan magance matsalar yan daba da ke kokarin zama ruwan dare a Kano.
A labarin nan, za a ji Amurka ta ware miliyoyin daloli domin bai wa wata kungiya da za ta tattaro mata bayanai a kan cin zarafin addini a Najeriya.
Kungiyar Tak-it-Back ta shirya zanga-zangar adawa da sace dalibai da malamai a jihar Oyo. Kungiyar ta yi kira ga gwamnati ta gaggauta ceto daliban da aka sace.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya yi karin haske game da rahoton cewa zai yi takarar mataimakin shugaban kasa a PDP.
Hukumar Hisbah ta jihar Sokoto ta kaddamar da samame a otel otel guda uku, inda ta kama mutum 16 maza da mata a karkashin Operation Tsaftace Birnin Shehu.
Masu zafi
Samu kari