Latest
Yakin Iran da Isra'ila na jawo rasa rayuwa da dukiyoyi a yankin Gabas ta Tsakiya wanda hakan ya jawo martanin malaman Musulunci da na Kirista a fadin duniya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana matakan tsaro ga ‘yan Najeriya a Gabas ta Tsakiya amid rikicin Iran da Isra'ila, tare da horar da jakadanta a yankin.
Dakarun sojojin Isra'ila sun sanar da cewa sun murkushe wasu muhimman jiragen yaki na kasar Isran da wani jerin hare hare da suka kai birnin Tehran.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran ta ja kunnen gwamnatin Amurka da kada ta kuskura ta yi tsaurin idon aika jiragen ruwanta su wuce ta mashigar Hormus.
Amurka ta kashe dala biliyan 5.82 a sa’o’i 100 na farkon yaƙi da Iran. Iran ta lalata radar Amurka ta dala biliyan 1.1 da jiragen F-15E a Qatar da Kuwait.
Runduar Islamic Revolutionary Guard Corps (IRGC) ta kai hari kan wani sansanin sojojin Amurka da ke Bahrain. IRGC ta kai harin ne a matsayin ramuwar gayya.
Malamin Musulunci, Sheikh Habibullah Adam ya ce rikicin Iran da Isra’ila na iya zama yaki na duniya na uku, tare da gargadi bayan kisan Ali Khamenei.
Birtaniya ta sahalewa Amurka ta yi amfani da sansanoninta biyu domin kare kanta daga hare-haren kasar Iran, jiragen Amurka sun fara sauka a wuraren.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin Najeriya ta bayyana matukar takaici da rasuwar wasu daga cikin jaruman sojoji da suka rasu a faratawa da yan ta'adda.
Masu zafi
Samu kari