Latest
A labarin nan, za a ji cewa PDP da ke fama da rikici reshen jihar Kano ta sanar da mara wa dan takarar shugaban kasa da uwar jam'iyyar ta amince da shi.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zagi Benjamin Netanyahu kan kai hare-hare da yake yi kasar Lebabon. Trump ya ce shi ya hana a daure Netanyahu a duniya.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya hana Benjamin Netanyahu kai hari Lebanon bayan tattaunawar da ya yi da kungiyar Hezbollah a ranar Litinin.
A labarun nan, za a ji cewa Ministan Tsaron Cikin Gida na Isra’ila mai tsatstsauran ra'ayi, Itamar Ben-Gvir ya ba Firaministan Isra'ila shawara kan Amurka.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi, ya dauki matakin ladabtarwa kan wasu daga cikin hadimansa. An bayyana cewa an dakatar da hadiman ne sai baba ta gani.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sanar da dakatar da dan majalisar wakilai na mazabar Auyo/Hadejia/Kafin Hausa, Hon. Usman Ibrahim kan wasu zarge-zarge.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta sanar da daukar matakin hade wasu ma'aikatu wuri guda karkashin jagorancin kwamishina.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa hadin gwiwar sojojin Najeriya da Amurka ta yi nasarar halaka tantirin yaran Abu Mainok a yankin Tafkin Chadi.
'Yan bindiga sun kai harin ta'addanci wanda ya yi sanadiyyar hallaka mutane da dama a jihar Sokoto. 'Yan bindigan kashe mutane ciki har da masu yawon Sallah.
Masu zafi
Samu kari