Latest
Babban jami'in gwamna Soludo, Ben Nwankwo ya tsallake rijiya ta baya yayain da 'yan bindiga suka budewa tawagar shi wuta yana kan hanyar zuwa wani kauye.
Tsohon Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya nuna cewa har yanzu ba a tabbatar da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC ba a jihar Oyo.
Dr. Jamil Isyaku Gwanna ya yi maraba da gamayyar wasu kusoshin siyasa a jihar Gombe, wadanda suka watsar da jam'iyyun adawa, suka shiga APC mai mulki.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Chukwuma Soludo, ya nuna goyon bayansa ga tazarcen Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya yi zargin cewa gwamnatin Seyi Makinde ce a jihar Oyo ta shirya sace dalibai da malamai don batawa Tinubu suna.
Waus miyagun 'yan bindiga sun kashe mutum guda tare da sace masallata da dama a wani kazamin hari da suka kai masallaci ana cikin sallah a jihar Kaduna.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da shirin daura auren gata ga samari da 'yan mata da zawarawa 3,000 a jihar. Sheikh Daurawa ya yi karin bayani.
Bayan rufe makarantu a jjihar Oyo, kungiyar malamai a Najeriya ta NUT ta bukaci malamai su fito gangami a fadin kasar domin nuna fushinsu kan sace daliban.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sake koma wa kotu da sababbin tuhume-tuhume a kan Tukur Mamu da ake zargi da hada kai da 'yan Boko Haram.
Masu zafi
Samu kari