Latest
Dakarun sojojin Iran sun samu nasarar kakkabo jirgin leken asiri na MQ-9 da ke da alaka da kasashen Amurka da Isra'ila, an ce jirgin yana da matukar tsada.
Kwamishinan muhalli na jihar Katsina da hadimin Gwamna Dikko Umaru Raddansun yi murabus daga kan mukamansu. Sun yi murabus ne don zaben 2027 mai zuwa.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fadawa hadimansa cewa yana son kawo karshen yakin Iran ba tare da bude mashigar Hormuz ba duk da ya nemi haka a baya.
Sanata Adam Schiff ya fito ya nuna adawarsa kan abin da ya kira yunkurin gwamnatin Amurka na rage kudin kiwon lafiyar jama'a domin samar da kudin yaki da kasar Iran.
Sanatan jam'iyyar Democrat a Amurka, Chris Murphy, ya soki salon yakin da kasarsa ke yi da Iran. Chris Murphu ya ce Amurka na yin rashin nasara a yakin.
Wata kungiyar Musulunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayya karkashin Bola Tinubu ta yanke alaka da Isra'ila tare da tir da Amurka kan yakin da ake da Iran.
A labarin nan za a gano manyan jam'iyyar hamayya da ADC da suka hallara a Miller road da ke Kano wajen yi wa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso maraba zuwa ADC.
A labarin nan, za a ji NNPP da Rabi'u Musa Kwankwaso ya bari ta sanar da cewa ta gana magana game da hada hannu wajen fitar da dan takarar Shugaban ƙasa da ADC.
Mayakan kungiyar Hezbollah sun gwabza fada da sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Mayakan na Hezbollah sun samu nasarar hallaka sojojin Isra'ila.
Masu zafi
Samu kari