Latest
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yi watsi da karar da ke neman hukumar zabe, INEC ta amince da kwamitin rikon kwarya na PDP karkashin Kabiru Turaki.
Fasto Ezekiel Dachomo ya ce wasu da ake zargin 'yan ta'adda sun yi masa barazanar kashe shi bayan kashe 'yan uwansa tara a harin da aka kai jihar Filato.
Gwamnatin tarayya ta gurfanar da mutum uku a kotun tarayya kan zargin hannu a sace dalibai da malamai a Oriire, Oyo, tare da tuhumarsu da laifukan ta'addanci.
Shugaba Bola Tinubu ya rattaba hannu kan dokar zartarwa kan kadarorin zamani, tare da kafa majalisa domin daidaita dokoki da kare 'yan Najeriya daga damfara.
Wata fitacciyar mai amfani da TikTok a Ghana, Camilla Alhassan, ta samu hukuncin ɗaurin shekara guda saboda yaɗa labaran ƙarya kan Shugaba John Mahama.
Jigon ADC a Katsina, Dr Mustapha Inuwa, ya ce gwamnonin APC uku sun ziyarce shi ne domin neman auren diyarsa a madadin Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima.
Iyalan Mary Habila sun bukaci Sufeto Janar na 'Yan Sanda ya sa a ba su gawar diyarsu domin jana'iza, sun ki amincewa da gwajin gawa saboda dalilan addini da al'ada.
'Yan bindiga sun kai hari gidan Daraktan Ma'aikata na karamar hukumar Ngaski, Alhaji Nasiru Muhammed, a Yauri, inda suka harbe shi har lahira da daren ranar Alhamis
Rundunar 'yan sandan Katsina ta kama wani da ake zargi da kai wa 'yan bindiga miyagun kwayoyi a Funtua, inda ta kwato kwayoyin D5 guda 500 yayin samame.
Masu zafi
Samu kari