Latest
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya zaburar da al'umar Bichi game da tabbatar da cewa sun sake zaben Abba Bichi a 2027.
A labarin nan, za a ji hukumar binciken manyan laifuffukan a Amurka, FBI ta binciko yadda yara masu shekaru 17 da 18 suka samu damar kitsa harin da ya kashe musulmi.
Hedikwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa hare-haren haɗin gwiwa da kasar Amurka suka kai sun kashe mayaƙan ISIS 175 da babban kwamanda a Arewa maso Gabas.
Arsenal ta lashe kofin gasar Firimiya ta Ingila karo na farko cikin shekara 22 bayan Manchester City ta yi kunnen doki da Bournemouth ranar Talata.
Janar Theophilus Danjuma ya bayar da N3bn yayin kaddamar da littafin tarihin Yakubu Gowon a Abuja, yayin da Aliko Dangote ya sayi kwamitin littatafan a kan N500m.
Farfesa Isa Ali Pantami ya janye daga takarar gwamnan APC a Gombe, yana zargin karya dokar zabe da rashin gaskiya a tsarin fidda gwani na jam’iyyar.
Jam'iyyar NDC ta bayyana sunayen mutanen da ta saka a kwamitik tantance masu neman takarar shugaban kasa, gwamnoni, da yan Majalisar tarayya da jihohi.
Janar Yakubu Gowon ya bayyana yadda Olusegun Obasanjo ya ƙi yin aiki ƙarƙashin Murtala Muhammed a lokacin yaƙin basasa saboda batun girman matsayi.
Mutane uku sun mutu a harin 'yan bindiga da aka kai cibiyar Musulunci ta San Diego a Amurka, yayin da jami’an tsaro ke binciken lamarin a matsayin harin kiyayya.
Masu zafi
Samu kari