Latest
Farashin mai ya haura dala 117 sakamakon yaƙin Iran. Trump ya ce wannan "ƙaramin farashi ne", yayin da kasuwannin duniya ke kara fuskantar faɗuwar daraja.
A labarin nan, za a ji Saudiyya ta bayyana wanda zai fi asara idan Iran ta matsa da kai hare-hare zuwa ƙasashen Gabas ta Tsakiya a yankinta da Amurka da Isra'ila.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya yi magana kan tsayar da yaki da Iran a wata hira da aka yi da shi. Ya ce zai yi magana da Netanyahu kafin tsayar da yaki da Iran.
Mojtaba Khamenei ya zama sabon Babban Jagoran addini na kasar Iran. Nadin sa sako ne ga Trump cewa Iran ta zabi yaki da daukar fansa maimakon mika wuya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya jaddada barazana ga sabon jagoran addini na Iran bayan kashe mahaifinsa, Ayatollah Ali
Iran ta kai hare-haren makamai masu linzami da jiragen yaki marasa matuki a kasashen Gulf kamar UAE da Qatar duk da alkawarin da ta yi na kauce wa kasashe makwabta
Hukumomin Saudiyya sun sanar da hutun idin ƙaramar salla na 2026 ga ma’aikatan gwamnati da masu zaman kansu domin ba su damar shirya bukukuwan karshen watan azumi
An kai harin bam ofishin jakadancin Amurka a Norway. Yan sanda na bincikar ta'addanci yayin da aka ƙarfafa tsaro ga Yahudawa sakamakon yaƙin Iran.
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Masu zafi
Samu kari