Latest
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta jawo an samu 'dan ragi a farashin litar man fetur a wasu daga cikin jihohin kasar nan bayan an samu sauki a duniya.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa an kammala shirin ranar dimokuradiyya a ranar 12 ga Yuni. Shugaban kasa Bola Tinubu zai yi wa kasa bayani a majalisa.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa an yi garkuwa da tsohon Ministan Wuta, Adebayo Adelabu, tare da tagwayen ‘ya’yanta a Ibadan, abin ya tayar da hankali.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Babachir Lawal ya ce yana iya yin la’akari da zaben mai fafutuka kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Omoyele Sowore, a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC a jihar Kaduna na dab da fuskantar gagarumar matsala bayan kammala zaben fitar da gwani na zabukan 2027.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya fice daga jam'iyyar ADC tare da raba gari da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Rundunar sojin Najeriya ta kashe manyan kwamandojin ’yan ta’adda da mayaƙa sama da 50 a hare-haren sama da aka kai yankunan Kirta da Arina Ciki na Tafkin Chadi.
Tsohon shugaban sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Takur Buratai ya tona asirin yadda 'yan siyasa ke kara ruruta matsalar rashin tsaro a Najeriya.
Iyalan ɗalibai da malamai da aka sace a Oriire da ke jihar Oyo sun ƙi karɓar shinkafa da kuɗi daga gwamnati, suna neman a dawo musu da yaransu cikin gaggawa.
Masu zafi
Samu kari