Latest
A labarin nan, za a ji cewa Lauyan Nasir El-Rufa'i ya yi magana bayan wani rahoto da aka danganta da jami'in ICPC na gano kadarorin tsohon gwamna a Masar,
Farashin danyen mai ya sauka a kasuwannin duniya biyo bayan kalaman da shugaban kasar Amurka ya yi kan Iran. Iran ma ta mayar masa da martani mai zafi.
Jami’in tsaron Iran, Ali Larijani, ya yi martani kan barazanar Donald Trump na kai hari kan Iran, yana gargadinsa da barazanar da ba ta da tasiri ga tsaron man fetur
Rundunar sojin Isra'ila ta bayyana cewa, da safiyar ranar Talata, ta gano cewa Iran ta harbo mata makamai masu linzami kuma tuni dakaru suka fara kokarin kakkabo su.
Sojojin Iran ta bukaci kasashen da ke son wucewa da mai zuwa kasuwannin duniya su kori jakadun Amurka da Isra'ila. Sun ce wanda ya kori jakadun zai wuce ta Hormuz.
Jakadan Iran Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana abin da Amurka da Isra'ila ke son cimmawa ta hanyar kai hare-hare a kasarsa. Ya ce akwa wata manufa.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta yi wa Donald Trump martani game da maganar tsayar da yaki da ya ke cewa za a yi a 'yan kwanaki masu zuwa. Sun ce sun yi wa Amurka illa
A labarin nan, za a ji cewa mashahuran masu kudin Najeriya sun ci gaba da zama a jerin manyan attajirai da ake da su a Afrika bayan karuwar dukiyarsu a 2025.
Mayakan kungiyar Boko Haram sun kaddamar da hare-hare kan sansanonin sojojin Najeriya a jihar Borno, wadanda suka jawo asarar rayukan kwamandoji.
Masu zafi
Samu kari