Latest
Rundunar yan sanda reshen jihar Adamawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin, ta ce jami'ai sun fara gudanar da bincike don gano abin da ya haifar da hatsarin.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana son ganawa da jagoran Iran, Mojtaba Khamenei. Ya ce za su iya haduwa a gaba ba tare da fadin lokacin ba.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kama wasu dattawa biyu a cikin daji, sun bukaci a kai masu dauki. Dayan tsohon shugaban APC ne dayan malami.
A labarin nan, za a ji Omo-Agege da ke takarar sanata a jam'iyyar ADC ya bayyana dalilan da suka jawo ya ke ƙaunar wasu daga ikon manufofin Bola Tinubu har yanzu.
Gwamnatin jihar Oyo ta ja hankalin masu amfani da kafafen sada zumunta kan sace dalibai, ta bukaci su rika tantance sahihan bayanai kafin su rika yada shi.
Jami'ar majalisar dinkin duniya, Izumi Nakamitsu ta bayyana cewa makaman da aka yi amfani da su a yakin Libya sun kwararo Najeriya sun tayar da rikici.
Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio ya bayyana cewa kasarza ta ci gaba da taimakon Najeriya wajen yaki da ta'addanci domin kare kiristoci.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan tsohon shugaban kasa sun bayyana cewa Goodluck Jonathan ba shi da niyyar tsayawa takara a babban zabe mai zuwa.
Hukumar kashe gobara ta tabbatar da mutuwar wani mutum da ya fada rijiya tayin da yake kokarin dauko wayar hannu a karamar hukumar Dawakin Tofa a Kano
Masu zafi
Samu kari