Latest
Iran ta daki Tel Aviv da makaman linzami, mutane 2 sun mutu. Hezbollah ta daki makarantar yara yayin da Netanyahu ya lashi takobin kawo karshen mulkin Iran.
Malamin addini Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya ce gwamnatin Najeriya ta san sunayen ‘yan ta’adda da wuraren da suke boye, yana jaddada tattaunawa da kungiyoyin.
Kungiyar ASUU ta sanar da tsunduma yajin aiki a UNILAG daga Laraba, 11 ga Maris, 2026. Malaman sun koka kan rage musu albashin Janairu da Fabrairu, 2026.
Isra'ila ta zargi Iran da kutsawa cikin kyamarorin tsaro domin leƙen asiri tun bayan barkewar yaki a Gabas ta Tsakiya, yayin da hare-haren yanar gizo ke tsananta.
Gidauniyar WikkiTimes ta kaddamar da shirin horar da lauyoyi 25 domin kare yan jarida dake fuskantar takurawa a gaban kotu kan ayyukansu na bincike.
A labarin nan, za a ji cewa masu ruwa da tsaki a bangaren man feur sun fara gargadin cewa idan lamurra suka rincabe, litar man fetur zai kai N2000.
Matatar Dangote ta sanar da rangwame a farashin kowace litar fetur, tare da rage litar dizal a Najeriya, wannan ne karo na farko bayan tashin danyen mai a duniya.
Shugaban ƙasar Rasha, Vladimir Putin, ya tattauna ta waya da shugaban Iran, Masoud Pezeshkian yayin da ake ci gaba da yaki a tsakanin kasar da Isra'ila.
Amurka ta lashi takobin kaddamar da mugayen hare-haren da Iran ba ta taba gani ba a yau. Iran daita ƙi yarda da batun tsagaita wuta yayin da asarar rayuka ke ƙaruwa
Masu zafi
Samu kari