Latest
Tsohon shugaban jami'ar taratta ta Ilorin (UNILORIN), Farfesa AbdulGaniyu Ambali ya rasu yana da shekaru 68 a duniya, an ce lafiyarsa kalau a daren Juma'a.
Gwamnatin kasar Amurka ta ba 'yan kwallon Iran bizar shiga kasar domin samun damar buga gasar cin kofin duniya na 2026 da za a fara a Amurka a mako mai zuwa.
A labarin nan, za a ji jami'an hukumar tsaron fararen hula ta NSCDC ta kai dauki gaggawa bayan wasu yan bindiga sun far wa makiyaya tare da garkuwa da mutum biyu.
Sakataren jam'iyyar ADC, Dr Ahmad Gana, dan takarar majalisar wakilai, Muhammad A Bello da dan takarar majalisar jihar, Mubarak Musa Dantori sun oma PDP da APC.
Hadimin tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya ce idanuwan shi sun kumbura suna masa kaikayi amma an hana shi ganawa da likita duk da umarnin da kotu ta bayar.
Ministan harkokin wajen Iran ya yi watsi da bukatar shugaba Donald Trum ta neman haduwa da Mojtaba Khamenei. Ya fadi dalilin daina ganin Khamenei a bainar jama'a.
Shugaban China, Xi zai gana da shugaba Kim Jong Un a Koriya ta Arewa a watan Yunin 2026. Shugabannin za su tattauna a tsawon kwana biyu game da wasu abubuwa.
Babbar hedkwatar tsaron Najeriya ta ja hankalin makarantu a fadin Najeriya kan muhimmancin daukar matakan kariya domin tabbatar da tsaro da kaucewa hare-hare.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa mayakan Boko Haram sun halaka sojoji tara a wani farmaki da suka kai ana tsakiyar ruwan sama da safiyar Jumu'a.
Masu zafi
Samu kari