Latest
Gwamnatin tarayya ta yi garambawul a tsarin kudin Imprest, wanda ake ba wasu jami'an gwamnatin kasar nan domin biyan wasu bukatunsu na yau da kullum.
Jam'iyyar APC ta rasa wasu daga cikin mambobinta bayan ta gudanar da zabubbukan fitar da gwani. Tsofaffin shugabannin majalisa na cikin wadanda suka fice.
Tsugunne ba ta kare ba tsakanin shugabannin jam'iyyar NDC a Kano da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Sun zarge shi da yin kaka-gida kan komai a jam'iyyar.
Tsohon shugaban DSS, Lawal Daura ya ƙalubalanci tsarin da ADC ta bi wajen fitar da ɗan takarar gwamna a Katsina tare da yin barazanar zuwa kotu idan ba a bi doka ba.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sandan Oyo ta bayyana hanyar da ƴan bindiga suka bi kafin su yi garkuwa da yayar tsohon ministan wutar lantarki da yaranta.
Shugaba Donald Trump ya fitar da sanarwa kan hare-haren da Iran da Isra'ila ke kai wa juna daga ranar Lahadi zuwa Litinin. Trump yace tattaunawa za ta biyo baya.
Mayakan kungiyar Houthi da ke Yemen sun kaddamar da hare-haren rokoki a Isra'ila da safiyar Litinin tare da sanar da hana jiragen Isra'ila wucewa ta Tekun Maliya.
A labarin nan, za a ji tsohon bulaliyar Majalisar Dattawa, Sanata Ali Ndume ya nemi ɗauki sojojin Amurka wajen kafa sansani a wasu muhimman wurare a jihar Borno.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya ce akwai bukatar jam'iyyar APC ta kara kaimi wajen hada kan jama'a idan tana son cin zaben shekarar 20027 da ke tafe.
Masu zafi
Samu kari