Latest
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru bayan jam'iyyar NDC ta sauya sunayen wasu 'yan takara da Kwankwaso ya tsayar.
Shugabannin APC a mazabar Pantami da ke karamar hukumar Gombe aun ce ba su damsaniyar Isa Pantami ya bar jam'iyyar kafin ya shiga PDP har a ba shi takara.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal ya sake sukar hanyar da Atiku Abubakar ya bi ya samun takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC.
An samu aukuwar hatsarin jirgin kasa a kan hanyar Warri zuwa Itakpe. Hukumar kula da sufurin jiragen kasa ta Najeriya (NRC), ta tabbatar da aukuwar hatsarin.
Tsohon hadimin marigayi Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya ba da shawara ga madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya fice daga jam'iyyar NDC.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da wadanda za su maye gurbin minitocin wutar lantarki da harkokin kasashen waje a Abuja yau Litinin.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar shugaban kasa na NDC a zaben shekarar 2027, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar ficewa daga jam'iyyar.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun gargadi gwamnatin tarayya ta gaggauta samar da mafita kan matsalar tsaro da ke kara ta'azzafa a sassan kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar kudi ta fara biyan 'yan kwangila na cikin gida basussukan da suka dade suna jira. An biya 'yan kwangila sama da 1,000.
Masu zafi
Samu kari