Latest
Rahoton leken asirin Amurka ya sake gano cewa duk da barin wutar da ake yi, har yanzu gwamnatin Musulunci ta Iran nan daram kuma tana da goyok bayan yan kasa.
Amurka na amfani da kasashen Musulmi hudu domin shawo kan Iran a yakin da take da Iran. Kasashen su ne Oman, Pakistan, Turkiyya da Masar. Iran ta kafa sharudan 3.
Kungiyar JNI karkashin jagorancin Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa'ad Abubakar III ta bukaci daukacin musulmin Najeriya su tashi tsaye a goman karshe.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya sanar da ficewarsa da daddiyar jam'iyyarsa ta PDP zuwa ADC mai hamayya da gwamnatin APC.
Mai martaba Sarki Muhammadu Sanusi II ya sanya bakin rawani a ranar 20 ga watan Ramadan domin tunawa da nasarar Annabi Muhammad SAW ya bude Makkah.
Wasu jiragen dakon mai guda biyu sun kama da wuta a tekun Iraki sakamakon hare-haren Iran wadanda suka jefa kasuwar makamashi cikin fargaba a Gabas ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike da aka gudanar ya tabbatar da cewa Amurka ce ta jefa bam a kan wasu dalibai da ke Iran bayan ya sha musanta hakan.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya koka cewa za su kashe kudi sosai a yakin da suka fara da Iran. Ya bayyana cewa yakin ya riga ya zama dole.
Kungiyar IMN ta 'yan Shi'a a ta sanar da cewa za ta fito zanga-zangar ranar Kudus da kuma nuna fushin kashe Khamenei a Abuja, ta yi wa Amurka raddi.
Masu zafi
Samu kari