Latest
Majalisar Dattawa ta soki shugaban hukumar SEDC, Mark Okoye, kan zargin almubazzaranci da kuɗaɗen kasafin kuɗin 2025, inda ta bukaci ƙarin bayani.
Akalla mutum 10 sun jikkata bayan rikici ya barke tsakanin al’ummomin Chirif Magaji da Chirif Dikko a karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto kan rikicin gona.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya zargi Iran da harbo jirgin yaki mai saukar ungulu na kasar a mashigar Hormuz, yana mai alkawarin mayar da martani.
Shugaban masu rinjaye a majalisar dattawa, Opeyemi Bamidele, ya ce zai gabatar da kudirin wa’adin shekara shida babu tazarce ga shugaban kasa da gwamnoni.
Shugaba Bola Tinubu ya amince da sakin N10bn domin karfafa shirin dakile yiwuwar barkewar cutar Ebola a Najeriya bayan bullar sabbin cututtuka a Afrika.
Hukumar EFCC ta gurfanar da wani boka da matarsa a kotun tarayya da ke Ado-Ekiti bisa zargin damfarar kusan Naira biliyan biyu daga wata bazawara.
Jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu ya bayyana cewa Peter Obi ya taba kin amincewa da shawararsa ta hada kai da Atiku, yana mai cewa ya fi shi farin jini a siyasa.
Hukumar kwastam ta yi watsi da jita-jitar da wasu ke yadawa kan yanayin da ya zama ajalin wani jami'inta, Lumi Elisha Gwamis,ta ce mahaifinsa ya ce ba shi da lafiya.
Majalisar wakilan tarayya ta bukaci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki matakai masu tsauri domin tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin 'yan Najeriya.
Masu zafi
Samu kari