Latest
Majalisar dattawa ta tabbatar da sauya shekar sanatoci taara daga jam'iyyun PDP, LP da AFGA zuwa ADC, daga cikinsu akwai wasu daga Kaduna da Adamawa.
Gwamnatin Isra'ila ta bayyana shakku karara a shirinta na kawo sauyin gwamnati a Jamhuriyar Musulunci ta Iran, ta ce har yanzu yan kasar na tare da ita.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya yi jawabi na farko tun bayan nadin da aka yi masa. Ya bukaci kasashen Larabawa su rufe sansanonin Amurka.
Sabon jagoran addini a Iran, Mojtaba Khamenei, ya sanar da tallafin kudi ga wadanda hare-haren suka shafa a jawabin farko tun bayan nadin sa mukamin.
Isra'ila ta hallaka kwamandan IRGC Abu Dharr Mohammadi a Beirut. Sojojin IDF na ganin kashe Mohammadi zai gurgunta ayyukan IRGC da Hezbollah a Lebanon.
Yakin Amurka da Isra'ila kan Iran ya jawo an raunata mutane da dama. A kasar Isra'ila an bayyana adadin mutanen da suka samu raunuka sakamakon hare-hare.
Fitaccen mai watsa shirye shirye, Joe Rogan ya yi ikirarin cewa mafi yawa magoya bayan Shugaba Donald Trump sun fara tunanin ya ci amanrsu saboda yakin Iran.
Rasha ta bukaci Amurka da Isra’ila su dakatar da hare-haren da suke kai wa Iran, tare da komawa kan tattaunawa domin rage tashin hankali a yankin Gabas ta Tsakiya
Kasashen Amurka da Isra'ila sun kaddamar da hare-hare kan Iran wanda hakan ya jawo barkewar yaki a yankin Gabas ta Tsakiya. Akwai kasashen da ke goyon bayan Iran.
Masu zafi
Samu kari