Latest
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun fara aiwatar da tsare-tsaren hadin gwiwa domin rage talauci ta hanyar fadada shirye-shiryen kariyar zamantakewa.
Tawagar kungiyar tarayyar Turai da wasu kasashen Turai ta ziyarci Sanusi II a Kano. Ya masu hawan daba a fadarsa. Sun hada da 'yan Spain, Italy, Faransa da sauransu.
Gwamnatin Kano ta bukaci karin hadin gwiwa da Tarayyar Turai domin bunkasa ci gaban birane, tattalin arziki da samar da ingantacciyar rayuwa ga al’umma.
A labarin nan, za a ji NNPP ta yi zargin har yanzu Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso yana ci gaba da juya wani sashe na cikinta bayan ya bar ƴan Kwankwasiyya a cikinta.
Kungiyar Izala ta sanar da cewa za a yi jana'izar Sheikh Dawud Muhammad da ya rasu a yau a jihar Bauchi a masallacin Juma'a na Gwallaga da karfe 10:00 na safe.
Sojojin Najeriya da na Amurka sun sake jaddada aniyarsu ta karfafa hadin gwiwa wajen yaki da ta'addanci ta hanyar musayar bayanan sirri da horaswa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Adamawa ta sanar da cewa jami'anta sun cafke wasu mutum biyu da ake zargi suna aikata fashi da makami a karamar hukumar Yola ta Arewa.
‘Yan bindiga sun kashe wani jami’in hukumar NSCDC, Ayo Olukotun, tare da sace diyarsa da wasu mutane bayan kai hari garin Odo-Ere da ke jihar Kogi.
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mutane 13 yayin da Pakistan ta kai sababbin hare-haren sama a lardunan Khost, Kunar da Paktika na kasar Afghanistan.
Masu zafi
Samu kari