Latest
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi zargin cewa takwaransa na Rasha, Vladimir Putin da taimakon Isran, ya ce zai iya kafa hujja da taimakon Ukraine.
Daga fara yaki zuwa yanzu, kasashen Amurka da Isra'ila sun hallaka Iraniyawa 1,444 tare da jikkata wasu sama da 18,000, sun kuma lalata gine-gine da cibiyoyi.
Pete Hegseth ya ce Amurka ta ruguza masana'antun makaman Iran. Ya bayyana cewa Mojtaba Khamenei ya samu raunuka kuma ya koma buya a kasa kamar bera.
Ana ci gaba da musayar wuta tsakanin Iran, Amurka da Isra'ila, wannan matsala na iya yin tasiri da kawo tangarda ga ibadun musulumi a Ramadan, Umrah da Hajji.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa kasar Iran ta shirya mika wuya a yakin da ake yi. Trump ya bayyana hakan ne ga shugabannin kasashen G7.
Rahotanni daga Kudancin Lebanon sun nuna cewa Sheikh Hassan Ghandour ya rasu sakamakon raunukan da ya samu a hare-haren da Isra'ila ta kai har gidansa.
Biritaniya ta zargi Rasha da marawa Iran baya a yakin Amurka da Isra'ila. Minista Healey ya ce Putin na amfani da dabarun Ukraine don taimakon Iran.
Shugaban Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana albashin sa na $1,000, yana nuna yanayin tattalin arziki mai tsanani da faduwar darajar Rial da barkewar zanga-zanga.
Gwamnatin jihar Kano, karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf, ta kaddamar da wani shiri wanda zai tsamo miliyoyin mata daga kangin talauci.
Masu zafi
Samu kari