Latest
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kashe Malam Yahaya Balli da ke matsayin shugaban Izala a karamar hukumar Besse a jihar Kebbi bayan garkuwa da shi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin kasar nan ta aika dakaru zuwa jihar Zamfara bayan mazauna Zurmi sun rufe hanya saboda matsalolin tsaro a yankin.
Sabbin hare-haren kyamar baki a Afirka ta Kudu sun haddasa tashin hankali tsakanin kasar da Najeriya, Ghana da sauran kasashen Afrika. An fara kwaso mutane.
Malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya bayyana cewa ba zai sake shiga lamarin yan bindiga ba a Arewacin Najeriya kamar yadda ya yi a baya.
Kasashen Rasha da China sun bukaci Iran da Amurka su koma tattaunawa maimakon cigaba da kai hare-hare a Gabas ta Tsakiya da suka fara sabon rikici.
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya ta hana shigo da dukkanin kayan masaka domin farfado da masana’antar masaku ta Najeriya tare da karfafa noman auduga.
Ministan Ayyuka a Najeriya, David Umahi, ya bai wa masu kwangilar gyaran hanyar Abuja zuwa Lokoja wa'adin sa'o'i 72 su koma aiki ko su fuskanci EFCC.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan APC reshen jihar Legas sun zargi jam'iyyar da rashin gaskiya game da zaben fitar da gwani da aka yi.
Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ya bayyana cewa ko da za a sace kowa da kowa a kasar nan ba zai hana shugaba Bola Tinubu samun nasara a zaben 2027 ba.
Masu zafi
Samu kari