Latest
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri ya umarci jami'an da ya ba mukaman siyasa da su koma jam'iyyar APC cikin sa'o'i 48 ko ya kore su daga aiki.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi gargadi da cewa babu wanda zai saki matar shi sai da izinin hukumar Hisbah a shirin auren gata da za a yi a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin dalibai sun tsere daga makarantunsu a Neja bayan an samu labarin cewa ƴan bindiga sun kai hari zuwa wasu sassan jihar.
Rundunar sojin Iran ta sanar da rufe mashigar Hormuz gaba daya kan hare-hare da ta ce Iran ta kai mata. Farashin danyen mai ya tashi a kasuwar duniya.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike ya ƙaryata rahoton cewa gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya yi rabon tallafin kwanuka ga mata don rage radadin rayuwa.
Dakarun kasar Iran sun tabbatar da kai hare-hare kaashen Jordan, Kuwait da Bahrain kan sansanonin sojin Amurka. Iran ta harba makamai masu linzami 12 kan Amurka.
A labarin nan, za a ji EFCC ta gabatar da shaida a gaban kotu wanda ya yi bayanai dalla-dalla a kan yadda aka yi aron jirgin Ethiopia ya zo a matsayin 'Nigeria Air'.
Kwamitin majalisar Dajalisar dattawa kan asusun jama'a, ya gudanar da zama a ranar Laraba, 10 ga watan Yunin 2026. Ya cimma matsayar a cafke Mele Kyari.
Hukumar Kwalejin Kimiyyar Lafiya da Fasaha ta jihar Ebonyi ta tabbatar da harin da wasu miyagu suka kai dakin kwanan dalibai mata, ta ce an jikkata mata tara.
Masu zafi
Samu kari