Latest
Hon. Fred Agbedi ya zama sabon shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilan Najeriya bayan murabus din Kingsley Chinda domin takarar gwamnan APC.
Wata mota dauke da fasinjoji ta taka wani bam da ake zargin 'yan bindiga ne suka dasa shi a jihar Zamfara. Mutane sun rasu yayin da wasu suka jikkata.
Wata kungiyar Dattawan Kabilar Igbo ta bayyana goyon bayanta ga tikitin takarar Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na jam'iyyar NDC gabanin zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsofaffin ma'aikata da suka hada wa gwamna kudi domin ya kara a na sayen fam sun ce har yanzu ba a kai ga biyan bukatunsu ba.
DSS tare da hadin gwiwar sojojin Najeriya sun dakile wani babban hari da kungiyar ESN ta shirya kai wa a yankin Kudu maso Gabas tare da kwato makamai.
A labarin nan, za a ji kasar Amurka ta kare kanta biyo bayan hallaka wasu jami'an kasar Indiya a tekun Oman, tana zargin sun dauko man kasar Iran.
Tsohon shugaban kamfanin NNPCL, Malam Mele Kyari ya musamta kin amsa gayyatar kwamitin majlisar dattawa kan binciken da suke yi kan badakalar kudi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya da s rika biyan haraji da kyau domin samun damar ayyukan cigaba mai dorewa. Ya fadi haka ne a birnin Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa Hausawa mazauna jihar Oyo da kewaye sun bayyana cewa ana masu mugun gani saboda garkuwa da daliban jihar Oyo a kwanakin baya.
Masu zafi
Samu kari