Latest
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna cewa ba laifi ba ne a caccaki gwamnatin shi amma ba ya so 'uyan kasa su yanke kauna kan cigaban Najeriya.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'adda a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama tare da manyan kwamandojinsu.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya shaida cewa yawan alkawura babu aiki da shugabanni ke yi ba zai haifar da da mai ido a Arewa ba.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu ya gargadi 'yan bindiga da masu daukar nauyin ta'addanci su mika wuya ko su fuskanci karfin gwamnati ba tare da jin kai ba.
Sarki Muhammadu Sanusi ya yi wa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima raddi game da cewa Kano cewa ta samar da Aliko Dangote da Abdul Samad Rabiu.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore wanda ya saka Najeriya a gaba game da zargin kisan kiristoci ya bayyana cewa dokar ƴan sandan jihohi zai taimaki kasar nan.
Jagoran jam'iyyar NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson , ya nuna cewa ba su karvi ko sisin kwabo ba kafin mika tikitin takara ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso.
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da sauye-sauyen a mukamanasu ba gwamna Abba Kabir Yusuf shawarwari, inda aka ɗaga likkafar wasu tare da yin sababbin nade-nade.
Jami'an tsaro a jihar Kogi sun tabbatar da mutuwar fitaccen ɗan bindiga da akae kira Ibrahim Baccujo bayan an dakile yunkurin sace ɗaliban WAEC a Iluke.
Masu zafi
Samu kari