Latest
Wasu daga cikin shugabannin tafiyar Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun yi tattaunawa mai muhimmanci da tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo.
Gwamna Caleb Mutfwang na Plateau ya ce gwamnatinsa ba za ta taɓa tattaunawa da 'yan ta'adda ba, yana mai alƙawarin ci gaba da murƙushe su a jihar.
Masu zanga-zanga kan tabarbrewar tsaron Najeriya sun sake fitowa a rana ta uku a Abuja, sun toshe titin Karu-Nyanya domin jawo hankalin gwamnatin tarayya.
A labarin nan, za a ji cewa wadansu manyan jami'an rundunar sojin kasar nan da suka fada a hannun miyagun yan ta'adda masu garkuwa da mutane a sassan Najeriya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Iyalan Hajiya Fatima Ladi Binta Musa Musawa sun sanar da rasuwarta, wadda ita ce mahaifiyar ministar Fasaha, Al’adu, Yawon Bude Ido ta Najeriya a Abuja.
Karamin ministan tsaro, Muhammad Bello Matawalle ya bayyana cewa yan adwa na amfani da halin da ake ciki na rashin tsaro wajen tunzura yan Najeriya.
Dan takarar shugaban kasa a NDC, Peter Obi ya ce zai saki Nnamdi Kanu idan ya zama shugaban kasa, yana cewa bai kamata a hukunta magana ko suka ba a siyasa.
Ministan tsaron Najeriya, Janar Chirstopher Musa (Mai ritaya) ya bukaci yan Najeriya su hada kai su taimaka wa jami'an tsaro don dawo da zaman lafiya.
Masu zafi
Samu kari