Latest
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Fulani mazauna Kudu maso Gabas da Kudu maso Yamma sun fara barin yankunan saboda tsangwama da zargin aikata laifuka.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya nuna cewa an cimma yarjejeniya da Iran. 'Yan majalisar jam'iyyar Democrats sun yi masa raga-raga kan yarjejeniyar.
Shugaba Bola Tinubu ya nuna alhini kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar wanda ya mutu a hannun masu garkuwa da mutane a jihar Katsina. DHQ ta yi martani.
A labarin nan, za a ji cewa Boko Haram ta kai mummunan hari ƙaramar hukumar Chibok da ke jihar Borno inda aka kone wadansu makarantu a harin da ba a saba gani ba.
Ministan Tsaro a Najeriya, Christopher Musa, ya ce yaƙe-yaƙen Isra'ila da Iran da kuma na Rasha da Ukraine sun janyo ƙarancin kayan yaƙi a duniya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya soki mahukunta a Iran kan batun yarjejeniyar da za a kulla. Trump ya bayyana cewa ko kadan ba su da daraja.
Jam'iyyar ADC ta ki tabbatar da rahotannin da ke cewa dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zabi Rotimi Amaechi, a matsayin mataimakinsa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani mummunan hari da ya jawo asarar rayuka a Kebbi. Gwamnatin jihar ta jajantawa mutanen da suka rasa iyalansu a harin.
A labarin nan, za a ji Amurka ta fadi lokacin da jami'anta da na Iran za su sanya hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya da za ta kawo ƙarshen yaƙin Gabas ta Tsakiya.
Masu zafi
Samu kari