Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Jarumin Kannywood, Malam Abdul Kano da aka fi sani da Baba Karkuzu rasuwa bayan rashin lafiya da ya yi fama da ita. Ali Nuhu ya sanar da rasuwarsa a Filato.
Jarumi a masana'antar Kannywood, Sadik Sani Sadik ya ce yana fim ne ba don koyar da tarbiyya ba, illa neman kuɗi kawai saboda tarbiyya daga gida ake samu.
Shahararren jarumin fina-finan Kannywood, Abubakar Waziri ya ce da ba ya harkar fim, da ya zama malamin addini saboda yana da sha’awar gyaran al’umma.
Fitacviƴar jaruma a masana'antar Kannywood, Hadiza Aliyu Gabon ta ce babu maganar an shigo azumi, duk wanda ya ɗauki alhakinta, Allah ya bi mata hakƙinta.
Hukumar tace finafinai ta Kano ta dakatar da Samha M. Inuwa da Soja Boy bisa laifin tsiraici da batsa a bidiyo, tare da kwace lasisinsu. Mun yi bayani kan jaruman.
Jarumar Kannywood, Maryam Malika, ta runtuma kotun Shari’a da ke Magajin Gari, Kaduna domin neman a tabbatar da sakin da tsohon mijinta mai suna Umar ya yi mata.
Kamfanin man Najeriya na NNPCL ya shirya hadaka da jaruman Kannywood kan wayar da kan 'yan kasa. Ya zauna da Rahama Sadau, Hadiza Gabon da sauransu.
Masana'antar Nollywood ta shiga yanayin alhini sakamakon mutuwar fitacciyar jaruma, Pat Ugwu, ta mutu tana da shekara 35 a duniya, jarumao sun fata ta'aziyya.
Jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Arewa watau Kannywood, Maryam Yahaya ta sayi sabuwar mota kirar Marsandi Benz, mutane sun taya ta murna.
Labaran Kannywood
Samu kari