Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin Eid-el-Kabir na shekarar 2026.
Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin Eid-el-Kabir na shekarar 2026.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Wata kotu mai zama a jihar Kano ta bai wa dan sandan kotu umarnin cafko mata fitaccen jarumin masana'antar Kannywood, Sadiq Sani Sadiq kan zargin almundahana.
Masu bibiyar fina-finan Hausa su kan ga tagwaye a matsayin salo na fasaha wacce ta ke nuna fuskar mutum daya sau biyu, amma a wannan karon ba haka ba ne kuwa.
Shaharariyar jarumar masana’antar Kannywood, Rahama Sadau ta saki sabon fim din ta mai dogon zango mai suna “Matar Aure”, Jarumar ‘yar asalin jihar Kaduna wacc
Jaruman masana’antar fina-finai ta Kannywood sun gabatar da wani taro na musamman don yin addu’o’i ga abokan aikinsu jaruman da suka riga mu gidan gaskiya.
Jarumin Kannywood Ali Nuhu ya yada wasu hotunan tuna ranar haihuwar 'yarsa a shafinsa na Instagram. Masoya da dama sun bayyana murnarsu da ganin haka a shafin.
An gano wani fostan yakin neman zabe na shahararren mawakin nan na masana'antar shirya fina-finai na Kannywood, Ali Isa Jita, na neman gwamnan Kano a 2023.
Jarumar Kannywood, wacce a yanzu ta ja baya ko ace ta fice, ta maida hankali kan kasuwanci, Sadiya Kabala, ta koka ka yadda mutane ke kokarin ganin bayansu.
Bayan dogon jira, masu shirya fim din Gidan Badamasi sun bayyana lokacin da za su saki sabon shirin zango na 4. Sannan an samu sabbin sauye-sauye a cikinsa.
Tauraruwar shirin Labarina, Nafisa Abdullahi, ta sanar da ficewar ta daga shirin baki daya. A cewarta, kasuwancinta, makaranta ne suka sa ta bar shirin duka.
Labaran Kannywood
Samu kari