Hukumar Kwastam a Najeriya ta sanar da fara daukar ma'aikata duk shekara, tare da bayyana cewa za ta bude daukar ma'aikatan 2026 daga baya a bana.
Hukumar Kwastam a Najeriya ta sanar da fara daukar ma'aikata duk shekara, tare da bayyana cewa za ta bude daukar ma'aikatan 2026 daga baya a bana.
G-Fresh Al-Amin ya caccaki Adam Zango kan bayyana cewa rashin dacewar genotype ne ya sa ya rabu da Maimuna Pretty, yana mai cewa bai kamata ya wallafa hakan ba.
Shahararren mawakin nan kuma jarumi a masana’antar Kannywood, Naziru Ahmad wanda aka fi sani da sarkin waka ya gasganta zancen Ladin Cima na kudin da ake biya.
Furodusan masana’antar Kannywood, Nazir Adam Salihi, ya karyatu batun da jaruma Ladin Cima ta yi cewa ba a taba biyan ta kudi masu yawa ba a fitowar da take yi.
Jaruma Ladin Cima Haruna ta ce ta soma harkar fim bayan rasuwar mijinta inda ta ce dama tun a baya tana da sha'awar fim din. Ta ce Kaduna suke zuwa su yi fim.
Abdul Saheer ya bada labarin yadda Ali Nuhu ya ga mai tallar awara ta yi bari,ya dauko kudin da yayi aiko ko aljihu bai saka ba ya bata kyauta,yace ta bar kuka.
Wani ma'abocin amffani da kafar sada zumunta ta Twitter mai suna Babayo ya yi wa jaruma Hadiza Gabon zagin cin mutunci ta sashin sako amma ta yi masa addu'a.
A baya bayan nan ne wata kotu ta aika jatuma Sadiya Haruna gidan gyaran hali bisa kama ta da laifin mata sunan tsohon mijinta, mun gano wasu jarumai mata uku.
Jarumin masana’antar Kannywood, Isa A Isa, ya yi martani a kan hukuncin da kotu ta yankewa Sadiya Haruna, ya ce Allah ne ya tabbatar da gaskiya a kan lamarinsu.
Jarumar Kannywood ta shirya kasaitacciya liyafar shagalin bikin suna, bayan diyar ta da ta aurar a shekarar da ta gabata ta sunkuta mata jika wacce aka yi mata.
A yau Litinin wata kotu a jahar Kano ta yanke wa tsohuwar jarumar Kannywood, Sadiya Haruna, hukuncin zaman gidan waƙafi na tsawon watanni 6 babu zabin tara.
Labaran Kannywood
Samu kari