Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Adam A Zango ya yi martani kan rashin ganin hotonsa a wajen hirar Hadiza Gabon. Adam A Zango ya ce masoyansa sun yaye masa damuwar da ta shafe shekaru a ransa.
Alhassan Kwalli ya ja hankalin jama’ar gari game da labaran da ake yada wa cewar Sadiya Haruna jaruma ce a Kannywood. Ya ce sam bata da alaka da masana'antar.
Sanannen jarumin Kannywood, Adam Zango ya bayyana abinda ya janyo suka raba jiha da matashiyar jarumar Kannywood, Ummi Rahab sakamakon maganganun dake yawo.
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wata jarumar masana'antar shirya fina-finai Kannywood bisa zargin saka abubuwan da basu dace ba a kafafen sada zumunta.
Bayan da Hisbah ta kame Sadiya Haruna da laifin wallafa bidiyon batsa a shafukan sada zumunta, Umma Shehu ta yi martani mai zafi, ta ce za ta tona asirin wasu.
Jarumin Adam Zango ya ce yana yi wa Allah godiya bisa daukakan da ya samu ta harkar fim amma ya gaji da ita kuma da ya samu wata hantar samun kudin zai dena fim
Fitaccen jarumin masana'antar Kannywood, gwanin rawa da waka, Garzali Miko ya shirya tsaf zai angwance da masoyiyarsa mai suna Habiba a ranar Juma'a mai zuwa.
Jarumar fina-finan Kannywood, Zahra Muhammad wacce aka fi sani da Zahra Diamod ta yi aure a karshen makon jiya. Rahoto ya bayyana hakan daga majiya mai tushe.
Fitaccen dan siyasa kuma mai neman kujerar gwamnan Kano, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim wanda aka fi sani da A. A. Zaura ya dauka alkawarin gina tsangayar shirya.
Daya daga cikin matasan jarumai mata dake jan zaren su a masana'antar shirya fina-finan Hausa, Maryam Yahaya, tace zazzabin maleriya da Taifod ne suke damunta.
Labaran Kannywood
Samu kari