Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Gwamnatin tarayya ta amince da rage kudin tikitin jirgin kasa da kashi 50 domin saukaka wa ‘yan Najeriya tafiye-tafiyen bikin babbar salla na shekarar 2026.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
A makon da ya gabata ne jarumar Kannywood, Maryam Waziri ta shiga daga ciki, inda ta auri wani tsohon dan wasan kwallon kafa, Tijjani Babangida. Sun yada bidiyo
Labari da ke bayyana da dumi-duminsa a safiyar Asabar din nan shine na auren jarumar shiri mai dogon zango na Labarina.Malam Aminu Saira ne ya sanar a shafinsa.
Jarumi a masna'antar Kannywood kuma shahararren mawaki, Nazir M Ahmad, ya bayyaɓa yadda yake ji da wakarsa ta dawo-dawi da aka saka a shirin Labarina Series.
Jarumar fim, Hauwan Ayawa wacce aka fi sani a matsayin Azeema a cikin shiri mai dogon zango na tashar Arewa24 wato 'Gidan Badamasi' ta magantu kan shahararta.
Ni abin nan ya na ba ni mamaki, mutane sai su ce Baba Dan Audu bai da mutunci. Ni ban san me suke so Baba Dan Audu ya yi ba.Sun kasa gane wane ne Baba Dan Audu.
Masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ita ce ta daya a bangaren nishadi a yankin arewacin kasar, kuma ta samu karbuwa sosai a wajen al'umman yankin.
Ana tsaka da more shiri mai dogon zango na Kwana Casa’in sai aka wayi gari da batun auren sirri da matar gwamna a fim din, jaruma Rahama MK ta yi a jihar Kano.
Abubuwa da dama kan faru a masana'antar Kannywood kuma su ja hankalin mutane musamman idaɓ ya shafi manyan taurarin masana'antar, irinsu Ali Nuhu, Adam Zango.
Amaryar shahararren jarumin nan na Kannywood, Adam A Zango watau Safiya Umar Chalawaa ta samu karuwa. Allah ya azurta ma'auratan da samun haihuwar diya mace.
Labaran Kannywood
Samu kari