Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Jarumin fim, Musa Mai Sana'a ya bayyana cewa yana halin lafiya bayan rade-radin cewa an masa dukan tsiya kan tallata shugaba Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano.
Ni abin nan ya na ba ni mamaki, mutane sai su ce Baba Dan Audu bai da mutunci. Ni ban san me suke so Baba Dan Audu ya yi ba.Sun kasa gane wane ne Baba Dan Audu.
Masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ita ce ta daya a bangaren nishadi a yankin arewacin kasar, kuma ta samu karbuwa sosai a wajen al'umman yankin.
Ana tsaka da more shiri mai dogon zango na Kwana Casa’in sai aka wayi gari da batun auren sirri da matar gwamna a fim din, jaruma Rahama MK ta yi a jihar Kano.
Abubuwa da dama kan faru a masana'antar Kannywood kuma su ja hankalin mutane musamman idaɓ ya shafi manyan taurarin masana'antar, irinsu Ali Nuhu, Adam Zango.
Amaryar shahararren jarumin nan na Kannywood, Adam A Zango watau Safiya Umar Chalawaa ta samu karuwa. Allah ya azurta ma'auratan da samun haihuwar diya mace.
Saurayin mai suna Farouq Abdullahi Tukuntawa, ya aike da sakon soyayyarsa zuwa ga jarumar ta shafinsa na Facebook inda ya roke ta da ta taimaka ta ceto ransa.
Jaruama a masana'antar Kannywood, Mansurah Isah, ta yi wasu kalamai da ake tsammanin na tsokana ne a kan tsohon mijinta, Jarumi Sani Danja, tare da sakin hotuna
Wata jarumar Kannywood ta fito fili ta fadi abinda ya ke damun ta dangane da Saratu Gidado wacce aka fi sani da Daso a wani bidiyo da NaijaFamily su ka wallafa
Sabbin hotunan jaruman Kannywood mata, Rahama Sadau da na Hadiza Aliyu gabon sun janyo maganganu a kafar sada zumuntar zamani ta Instagram a cikin makon nan.
Labaran Kannywood
Samu kari