Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan yakin kasarsa da Iran. Trump ya bayyana cewa Amurka za ta samu cikakkiyar nasara kan kasar Iran.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan yakin kasarsa da Iran. Trump ya bayyana cewa Amurka za ta samu cikakkiyar nasara kan kasar Iran.
Wata mata mai 'ya'ya hudu mai suna Emma Fedigan, ta gaji da zaman gidan mijinta, inda ta fita ta fara soyayya da wani mutumi da matarshi a lokaci daya. Hakan...
Mun ji cewa an sace mutane 6 a cikin ‘yan kwanaki a Garin Shika. A dalilin haka Mutanen Gari sun shiga wani yanayi. An saba garkuwa da mutane a Jihar Kaduna.
Yarinyar mai suna Siti Mastufah Wardah, an kai ta asibiti a Probolinggo dake Gabashin jihar Java a cikin kasar Indonesia, sakamakon wani ciwo da ya kamata...
Gwamnatin tarayya karkashin hukumar ‘yan Najeriya a kasashen waje ta dauki aniyar kwato hakkin dan kasar, Ibrahim Khaleel Bello wanda aka kashe a kasar Cyprus.
Jiya mu ka ji cewa Coronavirus ta harbi Shugaban Kiristocin Jihar Adamawa. Stephen Mamza ya killace kansa a dakin jinya, ya na samun kulawar malaman asibiti.
Fitaccen dan jarida na kasar Ghana wanda ke aiki da Citi rediyo, Umaru Sanda, ya wallafa wani rubutu a shafinsa na sadarwa dake nuni da yadda rayuwar shi ta...
Shugaban kasar Koriya ta Arewa, Kim Jong-Un na kwance babu lafiya, inda kasar ke shirin mika ragamar mulkin kasar ga kanwarsa Kim Yo-Jong, kamar yadda rahotanni
Mun ji cewa ‘Yan bindiga sun yi ta’adi a Jihohin Kaduna, Katsina, Neja, Sokoto, Zamfara. Masu garkuwa da mutane sun sace mutum kusan 400 a shekarar nan ta 2020.
Su waye suka ce mata baza su iya yin aikin da maza suke yi ba? Wata mata mai suna Zamazini Philisiwe Zungu, ta fito ta bayyanawa duniya cewa mata zasu iya...
Labaran duniya
Samu kari