Sani Hamza
5104 articles published since 01 Nuw 2023
5104 articles published since 01 Nuw 2023
Gwamnatin jihar Jigawa ta rike albashin malamai 239 da suka yi watsi da aikinsu. An umurci wani mai gari da ya mayar da albashin shekara 3 da bai yi aikin ba.
Bincike ne kadai zai bayyana dalilin hatsarin jirgin Air India da ya kashe mutum 241. Masana na zargin gazawar inji, karo da tsuntsaye, ko matsalar fuka-fukai.
Matuƙin jirgin Air India da ya yi hatsari ya aika saƙo na gaggawa, yana cewa jirgin ya rasa ƙarfin tashi. An ce jirgin ya yi hatsari tare da hallaka mutane 242.
Mummunan hatsari a Kaduna-Zariaya kashe mutum takwas 'yan gida daya, ciki har da mai juna biyu. An ce direban motar ya tsere bayan wannan aika-aika.
An kama ɗan ƙasar China a Borno yayin da sojoji ke gudanar da ayyukan yaƙi da ta'addanci. Sojoji sun kuma kama wasu masu ba 'yan ta'adda kayayyaki da bayanai.
NiMet ta yi hasashen za a samu ruwan sama mai hade da tsawa a Najeriya a ranar Juma'a. A Arewacin kasar, ana sa ran Kano, Kaduna da jihohi 14 za su samu ruwa.
An samu mutum daya tilo da ya tsira daga hatsarin jirgin Indiya mai dauke da fasinjoji 242. Vishwash Kumar Ramesh ya tsira ta wata kofar jirgin da ta bude.
Dakaru sun kashe shahararrun shugabannin 'yan ta'adda shida da mayaƙa 10 yayin gudanar da farmakin haɗin gwiwa na Operation Fansar Yamma a jihar Zamfara.
Fadar shugaban kasa ta nemi afuwa bayan Tinubu ya yi kuskure a jawabin Ranar Dimokuraɗiyya inda aka karrama Pa Fasoranti da Dr. Madunagu a matsayin matattu.
Sani Hamza
Samu kari