Sani Hamza
5105 articles published since 01 Nuw 2023
5105 articles published since 01 Nuw 2023
TCN ya sanar da daukewar wuta na kwana huɗu a Arewa maso Gabas don kafa sabbin turaku. Za a dauke wutar gaba daya a Yola da Jalingo, amma wasu yankuna za su iya samu
Gwamnatin Anambra ta nemi N800m daga jam'iyyun siyasa 16 domin ba su izinin gudanar da yakin neman zaben gwamnan jihar da za a gudanar a Nuwamba, 2025.
Air Peace ta yi Allah-wadai da halin tashin hankali da wani ɗan siyasa da ya nuna a filin jirgin Legas bayan ya rasa jirgi. An ce dan siyasar ya farmaki ma'aikata.
Sanata Ndume ya ce gwamnoni 22 sun goyi bayan Jonathan a 2015, amma duk da haka ya faɗi zabe. Ya gargadi Tinubu kan maimaita kuskuren. Sai dai an gano kuskuren Ndume
NAHCON ta kula da alhazai 13 masu tabin hankali da mata 3 da suka yi barin ciki a aikin Hajji. Dr. Garba ya bayyana kalubalen samun magunguna a Saudiyya.
Tsagin Abure ya wanke gwamnati, ya zargi Obi da Otti da haifar rikicin jam'iyyar LP. Abure ya ce Obi ya gaza jagorantar LP kuma ya kamata ya yarda da kuskurensa.
A Imo, wasu ƴan bindiga da ake zargin ƴan IPOB ne sun kashe direbobi biyu sun kona tirela. An bukaci gwamnati ta shawo kan hare-haren da ake yi wa Hausawa.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja bayan shafe kwanaki 13 a Legas, inda ya kaddamar da ayyuka da dama, ciki har da hanyoyi da kuma cibiyar ICC a Abuja.
Fayose ya kai ziyarar Sallah ga Tinubu, ya yaba masa kan kokarin tattalin arziki. Ya musanta sauya sheka, yana mai cewa ba zai bar PDP ba duk da matsalar ta.
Sani Hamza
Samu kari