Muhammad Malumfashi
19985 articles published since 15 Yun 2016
19985 articles published since 15 Yun 2016
Bata-gari sun kai wa Peter Obi hari a Jihar Shugaban Kasa yayin da ya je yakin zabe, an bukaci jami’an tsaro su binciki lamarin saboda gudun haka ta sake faruwa
Za a ji Zainab-Duke Abiola ta fadawa kotu cewa mutanen da ta ke kara sun yi mata sharrin cin zarafin Teju Moses a lokacin shi ne dogarin ‘yan sanda dake gadinta
Jam’iyyar NNPP ta na zargin ‘ya ‘yan APC da ruguza fastocin ‘yan takaranta na 2023. NNPP ta ce abin mamaki ana siyasa da gaba a karkashin Gwamnatin Farfesa
Tsohuwar ‘yar kwamitin neman zabe a APC, Najaatu Mohammed ta tona asiri, ta ce Gwamnonin APC suna so Bola Tinubu ya rike masu kai, suyi wasa da wutsiyar maciji.
APC ta fadawa Gwamna Bala Mohammed ya soma rubuta wasiyyarsa ta karshe. Jam’iyyar APC ta shirya karbe Bauchi daga hannun PDP, ta aikawa Gwamnan na PDP sako
Kusa a tafiyar Bola Tinubu, Abayomi Mumuni wanda ya taba yin jam’iyyar CPC ya ce Tinubu bai samun goyon bayan da ake sa rai daga wajen Muhammadu Buhari a 2023.
Shugaban Daar Communications kuma jigo a PDP ya ce a yankin Kudu maso kudu, an samu mutum miliyan bakwai masu katin zabe da suka dawo daga rakiyar jam’iyyar APC
Darektan dabarun sadarwa na kwamitin PDP ya ce tarihi ya na nuna nasarar PDP, ya ce duk lokacin da ‘Dan Arewa da ‘Dan Kudu ya tsaya zabe, mutumin Arewa ke ci.
Wani Jagora na Jam’iyyar PDP ya ce Atiku Abubakar zai ci kuri’u sosai a Kudu, ya kawo wasu Jihohin da PDP za ta lashe ko ta bi bayan LP a zaben shugaban kasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari