Muhammad Malumfashi
19969 articles published since 15 Yun 2016
19969 articles published since 15 Yun 2016
Cif Joshua Ahmadu watau Hakimin Chawai a garin Kauru yana hannun ‘yan bindiga. Jami’an tsaro sun bayyana cewa su na bakin kokarinsu wajen ganin an ceto shi.
A farkon makon nan, Peter Obi ya shirya zama da ‘yan gudun hijira, mata da matasan Katsina, amma bai yiwu ba, Jam'iyyar LP ta fuskanci akwai matsalar tsaro.
Michael Achimugu ya yi bayanin irin alakarsa da ‘dan takaran PDP, Atiku Abubakar da ya tonawa asiri, yake cewa akwai wasu sirrin da Duniya ba ta san da su ba.
Idan Dan Nwanyanwu ya zama Shugaban Najeriya, farashin fetur zai ragu. ‘Dan takarar ya dauki alkawarin gina matatun man fetur tun a watanni shida na farko.
An ji labari ana zargin ko Asiwaju Bola Tinubu, ya ci zabe, ba shi zai yi mulki ba, mai dakinsa aka zaba. Naja’atu Muhammad na ganin ‘dan takaran bai da lafiya.
Bola Tinubu ya yi kaca-kaca da Naja’atu Mohammed, wanda ta ajiye kujerarta, ta koma wajen Atiku Abubakar. APC ta maidawa Naja’atu martani ta bakin Mahmud Jega.
A Ebonyi, Machiavelli Ụzọ da wasu ‘yan dabar siyasa sun jibi wani mawaki, jami’an ‘yan sanda sun zo inda abin ya faru suka ceci sa a lokacin da ya yi raga-raga.
Kashim Shettima yana yi wa jam’iyya mai mulki zawarcin tsohon Gwamna Ayo Fayose, sun yi wani kus-kus, kuma har zuwa yanzu ba a ji komai daga bakin Fayose ba.
‘Yaruwar Ado Bayero, Fulani Hasiya Bayero ta rasu a makon da ya wuce. Bola Tinubu ya ce duk wanda ya san Marigayiya Fulani Hasiya Bayero, ba zai manta da ita ba
Muhammad Malumfashi
Samu kari