Muhammad Malumfashi
19942 articles published since 15 Yun 2016
19942 articles published since 15 Yun 2016
Batun canjin takardun kudi ya jawo Gwamnatin tarayya za tayi shari’a da Gwamnatin jihar Neja. Wani Gwamnan Arewa ya bi sahu, ya yi karar Gwamnati a kotun koli
Ana yawan yin hasashen cewa Jam'iyyar LP ce za ta lashe zabe mai zuwa. ‘Dan takaran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce wajibi ayi hattara da irin wadannan hasashe.
Za a ji labarin yadda Shugaban Jam’iyya APC da ‘Dan takaran kujerar Gwamna suka gamu da hadari a mota, amma Ubangiji ya nuna masu aya, domin duk sun kubuta.
Abin da Godwin Emefiele ya fada wajen taron majalisar magabata a yau ya bayyana. Gwamnan babban bankin ya ce a yanzu fa babu takardun da za a buga sabon kudi.
Shugaban North-South Progressive Alliance ya ce Sabi’u Yusuf ne yake duk abubuwan da ake ganin domin a karya Bola Tinubu a 2023, hakan yana neman kai shi kotu.
Atiku Abubakar ya ce addu’ar da Ado Bayero ya yi msa shi ne zai yi shugabanci. Sarki Ado Bayero ya fadawa Atiku wannan a lokacin yana mataimakin shugaban kasa
Kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, ya ce Bola Tinubu ya jawo Mutanensa su na zagin Shugaba Muhammadu Buhari, ya kuma abin da ya sa Tinubu yake hakan.
Atiku Abubakar ya bayyana abin da Jama'a ba su sani ba game da takarar Peter Obi. Daniel Bwala ya ce Obi ya sauya-sheka ne saboda ba zai samu tikitin 2023 ba.
Amurka Tayi Magana Kan Goyon Baya Wani ‘Dan Takara Ya Zama Shugaban Najeriya. Mataimakiyar Ministar harkokin Afrika ta Amurka ta fadawa matasa abin da za su yi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari