Muhammad Malumfashi
19942 articles published since 15 Yun 2016
19942 articles published since 15 Yun 2016
Kashim Shettima ya roki Daurawa su zabi Jam’iyyar APC a zabe mai zuwa da za ayi, ya ce idan APC ta sha kasa, mutanen Garin Daura sun ci amanar Muhammadu Buhari
Gwamnan Ondo ya yarda Najeriya tana cikin ha’ula’i, ya fadi wanda zai ceci al’umma. Rotimi Akeredolu yana fatan burin da suke da shi a Aso Rock zai tabbata.
Muhammadu Buhari ya amince da wasu nadin mukamai da aka yi, Ma’aikatar ilmi ta ce an nada Dr. Paul-Darlington Ndubusi, Dr. Duke Okoro da Farfesa Mohammed Magaji
Za a ji Jam’iyyar APC ta rasa wasu daga cikin Shugabannin mazabun ta a jihar Delta. Tsofaffin shugabannin za su marawa Atiku Abubakar da Sheriff Oborevwori baya
Dukiyar da manyan masu kudin Najeriya uku suka tara, ya zarce abin da mutum miliyan 80 suke da shi. Manyan Attajiran Duniya su na ta kara arziki, talaka na kuka
Chris Ngige wanda shi ne Ministan kwadago da samar da ayyuka, ya ce za ayi karin albashi nan da Mayun 2024 yayin da ya yi gargadi kan saba dokar aikin gwamnati
Ganin halin da ake ciki a yau, Muhammadu Buhari zai zauna da duka tsofaffin shugaban kasa, an tsaida lokacin da Majalisar Kolin Najeriya za tayi zaman gaggawa.
Isaac Fayose ya ce Gwamna Nyesom Wike yana yi wa Bola Tinubu aiki a Ribas, ‘Danuwan fitaccen ‘dan siyasar ya fadawa magoya bayan Peter Obi lakanin cin zabe.
Salihu Lukman ya ce wadanda ba su kaunar Bola Tinubu a APC ne suka jawo aka fito da tsarin takaita yawon kudi domin jam’iyyarsu ta APC ta sha kashi a zaben 2023
Muhammad Malumfashi
Samu kari