Muhammad Malumfashi
19876 articles published since 15 Yun 2016
19876 articles published since 15 Yun 2016
Kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar, ya ce Bola Tinubu ya jawo Mutanensa su na zagin Shugaba Muhammadu Buhari, ya kuma abin da ya sa Tinubu yake hakan.
Atiku Abubakar ya bayyana abin da Jama'a ba su sani ba game da takarar Peter Obi. Daniel Bwala ya ce Obi ya sauya-sheka ne saboda ba zai samu tikitin 2023 ba.
Amurka Tayi Magana Kan Goyon Baya Wani ‘Dan Takara Ya Zama Shugaban Najeriya. Mataimakiyar Ministar harkokin Afrika ta Amurka ta fadawa matasa abin da za su yi.
Julius Nnamani yana ganin a ‘yan takaran shugaban kasa a 2023, Peter Obi ne mafita, ya ce shi ne zai iya maganin bashin da kuma ya fito daga kudancin Najeriya.
Salihu Tanko Yakasai ya ba Rabiu Musa Kwankwaso nasara a zaben Shugaban Kasa a jihar Kano. 'Dan takaran Gwamnan ya na ganin Atiku Abubakar ne zai zo na uku.
Malam Nasir El Rufai ya yi magana kan shari'arsu da CBN a kokarin canza Nairori. Shi ma Gwamnan yana ganin babban bankin CBN zai kawowa tattalin arziki matsala.
Sanatan Ekiti ya soki tsarin canza kudi da Gwamnan CBN ya fito da shi. ‘Dan majalisar ya zargi babban bankin Najeriya na CBN da zama babban barazana ga zabe.
A jawabin da Feliz Morka ya fitar a ranar Laraba, ya ce batun APC tana goyon bayan daga zabe, ba gaskiya ba ne, su na na sa ran mafi yawan jama’a za su zane ta.
Magana ta fara fitowa a kan zargin ICPC na samun sama da Naira miliyan 280 a wani banki a wani karin haske da bankin ya yi a shafinsa na Twitter a ranar Laraba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari